Bola Tinubu
Hukumar INEC ta fitar da sababbin tsare tsare ga masu zabe ta yadda za a iya kada kuri'a ko ba katin PVC da kuma ba masu aikin zabe damar kada kuri'a.
Mu na sa ran Nijar, Mali da Burkina Faso za su dawo cikin ECOWAS. Shugaban ƙasa, Bola Tinubu ne ya faɗi haka. Ya ce ana amfani da dabarun diplomasiyya kan batun.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, zai gabatar da kudirin kasafin kudin shekarar 2025 a ranar Talatar makon gobe a gaban taron hadin gwiwa na majalisar dokokin kasar.
Waɗanda ambaliyar Borno ta rutsa da su za su ƙara samun samun sauki. Kwamitin shugaban kasa da Ɗangote sun tattaro kayan tallafi. Adadin kayan abinci ya kai N1bn.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya yi wata ganawa da gwamnonin jam'iyyar APC a fadarsa da ke birnin tarayya Abuja ranar Laraba, 11 ga watan Disamba,.
Ksramin ministan tsaron Najeriya ya nuna goyon bayansa kan kudirin haraji na gwamntin Bola Tinubu. Ya yaba da manufofinsa kan tattalin arzikin kasar nan.
Kungiyar kabilar Igbo (Ohanaeze Ndigbo) ta caccaki tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar kan kalamansa game da zaben 2027 da ake tunkara.
Gwamnatin Bola Tinubu ta bayyana ayyukan da aka yi da kudin da aka tara bayan cire tallafin man fetur. An yi amfani da kudin wajen noma, ilimi da wasu ayyuka.
Fitaccen lauya a Najeriya, Mike Ozekhome ya soki tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari kan fifita yan Arewa inda ya ce Bola Tinubu ma a wurinsa ya koya.
Bola Tinubu
Samu kari