Bola Tinubu
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi sauyin shugabanci a kamfanin mai na kasa (NNPCL). Akwai mutane 20 da suka taba shugabantar kamfanin a tarihi.
Cibiyar bunkasa masana'antu masu zaman kansu CPPE ta gargadi gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu kan kokarin hana shigo da kayan sola Najeriya daga waje.
Rahotanni sun ce Sufeto-Janar na ‘Yan sanda, Kayode Egbetokun, ya sauya AIG Usaini Gumel daga Zone 7 Abuja zuwa sashen kula da lamuran al'umma na rundunar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya tuna da irin gudummawar da Sheikh Idris Dutsen Tanshi ya bayar wajen yaƙi da tsattsauran ra'ayin ƴan Boko Haram.
Gwamnatin jihar Kano ta jaddada rashin jin dadi kan kisan Hausawa 16 da aka yi wa a Uromi da ke Edo, inda ya nemi a tabbatar da cewa an hukunta waɗanda ake kama.
An bukaci kafa sansanin soji a garin Uromi na jihar Edo bayan kashe Hausawa matafiya ana shirin bikin sallah. sarkin Uromi, Zaiki Anslem Eidenojie II ya nemi hakan.
Jam'iyyar APC ta yi watsi da rade radin da ke cewa ana yunkurin sauya mataimakin shugaban kasa a zaben 2027 bayan Arewa ta Tsakiya sun ta nemi kujerar.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya yi murabus daga muƙaminsa makonni 2 kenan.
Mataimakin Shugaban Ƙasa, Sanata Kashim Shettima, ya tashi daga Abuja zuwa birnin Dakar da ke kasar Senegal domin wakiltar Bola Tinubu a wani babban taro.
Bola Tinubu
Samu kari