Bola Tinubu
Gwamnatin Bola Tinubu za ta samar da shirin tallafin N300bn ga mutanen da suka gama karatu ba su samu sana'a ba. kowane mutum daya zai iya samun N10m.
Bayan saba umarninta, wata kotun tarayya da ke Port Harcourt ta bukaci shugaban mulkin jihar Ribas ya bayyana dalilin da yasa ya nada shugabannin kananan hukumomi.
Gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo, ya kaddamar da yakin neman sake zaben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a babban zaben 2027. Ya ce sun shirya tsaf.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi nasiha ga gwamnonin jam'iyyar APC. Buhari ya kuma fadi wanda ga gyara masa gidansa d ke cikin Kaduna.
Gwamnonin PDP daga Adamawa, Enugu, Osun, Oyo, Bauchi, Akwa Ibom, Plateau, Delta, Taraba, Zamfara da Bayelsa sun shigar da Bola Tinubu kara kan dokar ta-ɓaci a Rivers
Prince Adebayo ya ce Tinubu yana aikata abubuwan da za su jawo jam'iyyar APC ta fadi zaben 2027, inda ya ce yana da yakinin SDP ce al'umma za su zaba.
Shugaban kungiyar matasan Arewa (ACY), Hon. Abubakar Aliyu, ya bayyana cewa sun shirya marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya a babban zaben 2027.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na kasa, Cif Bode Goerge ya bayyana cewa jam'iyyarsa za ta hau teburin sulhu domin kawo karshen matsalolin da suka dame ta.
Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na kasa a yankin Arewa maso Yamma, Garba Datti Mohammed, ya bayyana garabasar da yankin ya samu a mulkin Bola Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari