Bola Tinubu
Kungiyar NCAJ ta bukaci Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a Zamfara saboda rikicin siyasa, rashin tsaro, da zargin gwamnati na hada kai da masu tayar da kayar baya.
Kungiyar Amnesty International mai kare hakkin dan Adam ta caccaki matakin da NBC ta dauka na hana sanya wakar Eedris Abdulkareem ta sukar Bola Tinubu a radiyo.
Jagora a NNPP ya yi zargin cewa tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya yi takaicin yadda Bola Ahmed Tinubu ya samu nasarar kama mulkin Najeriya.
Bwala ya ce karramawar da ya samu daga shiyyar Kudu Maso Gabashin Borno alama ce cewa mutanensa na tare da Shugaba Tinubu da tsarin Renewed Hope 100 bisa 100.
Kungiyar dattawan Kudu maso Kudu ta bukaci 'yan Najeriya su zabi Bola Tinubu a 2027. Ta ce ya nada dan kabilar Ibo a limamin Abuja da ba su mukamai masu tsoka.
Rahotanni sun tabbatar da cewa hukumar tsaron farin kaya ta DSS ta kammala aikin tantance sunayen mutum 109 da za su zama jakadun Najeriya a kasashen ketare.
Gwamnan jihar Edo ta bayyana cewa an kafa kwamiti na musamman domin gano musabbabin kisan Hausawa 16 a Edo bayan mataimakin gwamnan Kano ya isa Edo.
Sanatoci da 'yan majalisun Arewa maso Gabas sun koka cewa an ware su a shirin noma na SAPZ da gwamnatin Tinubu za ta kashe Dala miliyan 530 domin shi.
Shugaba Tinubu ya nada Chief Basil Ejidike a matsayin shugaban hukumar gudanarwar NRCRI. Tinubu ya ce yana da kyakkyawan yakinin cewa Ejidike zai yi aiki tukuru.
Bola Tinubu
Samu kari