Bola Tinubu
Fadar shugaban kasa ta ce nan da wata 6 masu hadaka a jam'iyyar ADC za su tarwatse a fadin Najeriya. Daniel Bwala ya ce zaben 2027 ne mafi sauki ga Tinubu.
Daya daga cikin jagororin adawa, Solomon Dalung ya bayyana cewa yan Najeriya sun gaji da halin da gwamnatin Bola Tinubu da APC ta sanya su a ciki.
Shugaban Amurka ya yi barazanar laftawa Najeriya da wasu kasashen BRICS sabon haraji na kasi 10. Masana sun bayyana cewa hakan zai shafi tattalin Najeriya.
Yayin da hadakar ADC ke kara karfi, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Tinubu kada ya dogara da karfinsa don komawa mulki a 2027, yana cewa kawancen daga Allah ne.
Jam'iyyar ADC ta ce gwamnatin Bola Tinubu ta fara gayyatar tsofaffin shugabanninta taron sirri domin ruguza 'yan adawa. ADC ta gargadi Bola Tinubu.
Tsohon hadimin shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya ce babu sabani tsakanin mai gidansa da Bola Tinubu inda ya bayyana rade-radin da ake yi a matsayin ƙarya.
Yayin da ake tunkarar zaben 2027, wasu a Jalingo sun bukaci jam'iyyar ADC ta tsayar da Jonathan takara a 2027 domin sauke Bola Tinubu daga mulki.
Kungiyar matasan Arewa ta ce har yanzun shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu na da cikakken goyon bayan ƴan Arewa, ta yi watsi da ikirarim ɗiyar Buba Galadima.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta bayyana cewa ba ta da wata fargaba kan hadakar 'yan adawa da ke son kawo karshen mulkin Tinubu a shekarar 2027.
Bola Tinubu
Samu kari