Bola Tinubu
Tsohon ministan sufuri a gwamnatin Muhammadu Buhari, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa ya sanar da Shugaba Bola Tinubu cewa ba zai mara masa baya ba a 2023.
Hadimin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, Bayo Onanuga, ya bayyana masu masu dora alhaki kan shugaban kasan a matsayin masu saurin manta abubuwan da suka faru.
Gwamnatin tarayya ta yi alkawarin fara biyan daliban makarantun fasaha N22,500 duk wata bayan yin karatu kyauta. Ministan ilimi ya ce za a rika ba su abinci kyauta.
Gwamnatin Najeriya za ta kafa kotu ta musamman domin maganin dalibai masu satar amsa a lokacin jarrabawa. Ministan ilimi ne ya bayyana haka a Abuja.
Wani matashi a jihar Bauchi, Khamis Musa Darazo ya saye ragon layya wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ya sanya wa 'yarsa sunan mamar Tinubu.
Tinubu na fuskantar adawa daga Atiku, Obi, El-Rufai da wasu fitattun ‘yan siyasa da ke hada kai don hana shi zarcewa a 2027, yayin da hadakar adawa ke karfi.
Mike Ozekhome ya ce hauhawar farashi da fushin jama'a na iya taimaka wa adawa kifar da Tinubu a 2027 idan suka hada kai yadda ya kamata kafin zaben.
Za a ji cewa jigo a APC, Injiniya Buba Galadima ya soki mulkin Bola Tinubu, ya ce babu wani ci gaba da aka samu a cikin shekaru biyu na mulkin APC.
Tinubu ya kafa kamfanin NCGC da jarin N100bn, inda ya nada Yakubu Dogara matsayin shugaban gudanarwa. NCGC zai tallafa wa kananan ‘yan kasuwa, matasa da masana’antu.
Bola Tinubu
Samu kari