Bola Tinubu
Tsohon gwamnan jihar Benue, Gabriel Suswam, ya nuna rashin gamsuwa da salon mulkin Shugaba Bola Tinubu. Ya ce bai tabuka komai ba a cikin shekara biyu.
Atiku Abubakar ya ce Bola Tinubu ya jefa Najeriya cikin mummunan yanayi a shekara 2 da ya yi a kan karagar mulki. Ya ce yunwa da talauci sun karu a Najeriya.
Shugaba Bola Tinubu ya yi bayani wa 'yan Najeriya bayan cika shekar biyu a kan mulki. Ya ce tsare tsarensa suna kan hanya mai kyau kuma na fara cin riba.
Shugaban cocin Katolika ta Abuja, Cardinal John Onaiyekan, ya caccaki Shugaba Bola Tinubu. Ya nuna cewa ba zai lashe ba a 2027 saboda halin da 'yan Najeriya ke ciki.
A wannan labarin, za a ji tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari bai halarci bikin cika shekaru 50 na ECOWAS a Legas ba, ya aika da dalilinsa.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya nada mutane 61 mukamai a majalisun gudanarwan manyan makaratun Najeriya 36 yayin da yake murnar cika shekara 2 da hawa mulki.
Shehu Atiku Abubuwa ya zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da shirin kinkimo bashin Naira tiriliyan 40 domin amfani da su wajen yakin neman zabe a shekarar 2027.
Za a ji yadda Hakeem Baba Ahmed ya bayyana takaici a kan sabuwar bukatar karbowa Najeriya tulin bashi da gwamnatin Bola Ahmed Tinubu ke shirin yi.
Fabian Ozoigbo ya bar jam'iyyar LP ya koma APC, yana mai yabawa Tinubu kan manufofinsa na tattalin arziki, tare da goyon bayan APC a zaben gwamnan Anambra.
Bola Tinubu
Samu kari