Bola Tinubu
A yayin da 'yan Najeriya ke tunkarar zaɓen 2027, Primate Elijah Ayodele ya fitar da hasashe kan kawancen ADC. Ya kuma yi hasashe game da Peter Obi.
Jam'iyyar hadakar 'yan adawa ta ADC ta yi martani bayan zargin kifar da gwamnatin Bola Tinubu da fadar shugaban kasa ta mata. ADC ta da kuri'a za ta yaki Tinubu.
Yar fitaccen dan adawa, Zainab Galadima ta ce gwamnatin Bola Tinubu ba ta ba ta wata dama ba, kuma ba ta taba zuwa neman kwangila tun hawansa mulki ba.
Gwamnatin Najeriya ta yi watsi da bukatar Donald Trump ta turo fursunoni da 'yan ciranin Amurka da suka fito daga Venezuela. Ta ce ita ma tana da matsaloli.
Gwamnatin Faransa da Najeriya za su zurfafa alaka kan abubuwan da suka shafi tsaro, ilimi da kasuwanci. Faransa za ta yi taron kwana biyu a Afrika a Legas.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya je London duba lafiyar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari bisa umarnin shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Tsohuwar hadimar Muhammadu Buhari, Lauretta Onochie ta ce Bola Tinubu bai goyi bayan takarar fitar da gwani da Buhari ya tsaya ba a jam'iyyar APC a 2014.
Wani malamin gargajiya ya yi hasashen cewa Shugaba Bola Tinubu zai faɗi zaɓen 2027, Atiku zai ci, lamarin da ya haifar da muhawara mai zafi a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya shawarci masu rike da madafun iko cewa su rika tunawa da cewa watarana za su sauka daga kan kujerunsu.
Bola Tinubu
Samu kari