Bola Tinubu
'Yan gudun hijira a Benue sun mamaye titi suna zanga-zanga kan halin da suke ciki duk da tallafin N1bn da uwargidar shugaban kasa ta ba su a ziyararta jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya karɓi bakuncin ɗam Majalisar Wakilai daga Kano, Hon. Abdulmumini Kofa a Aso Rock, ya yi maganar Sanata Kwankwaso.
Lauya Hamza Nuhu Dantani ya ce jami’an hukumar DSS sun tilasta wa dan TikTok, Ghali Ismail fadin bayanan sirri na wayarsa da asusun imel dinsa da sauransu.
Ministan tsare-tsaren kasafi kudi, Atiku Bagudu ya ce gwamnatin Bola Tinubu ta mayar da hankali kan zuba jari a ababen more rayuwa don inganta tattalin arziki.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya yi kira ga ƴan bindiga da su ajiye makamansu, su rungumi zaman lafiya a Atewa.
Yayin da ake shirye-shiryen zaben 2027, Fasto Elijah Ayodele ya yi magana kan waɗanda za su tsaya takarar shugaban kasa inda ya ce mutum uku ne kacal za su fafata.
Ministan harkokin yada labarai, Mohammed Idris, ya bayyana cewa mai girma Shugaba Bola Tinubu ya cika alkawuran da ya daukarwa yankin Arewacin Najeriya.
Ministan kasafi da tsare-tsaren ƙasa, Atiku Bagudu ya ce sabanin yadda ake zargi, yankin Arewa na da cikakken wakilci a gwamnatin Bola Ahmed Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa Solomon Dalung, tsohon Minista a zamanin marigayi Muhammadu Buhari ya yi wa gwamnonin Arewa wankin babban bargo saboda Tinubu.
Bola Tinubu
Samu kari