Bola Tinubu
Bayanai sun nuna cewa NDLEA da gwamnati sun gano illar Ƙwaya ga ɗalibai. An faɗi matakin da za a ɗauka don daƙile amfani da ita musamman a jami'o'i.
An gudanar da binciken kwa-kwaf kan rahoton karya da ake ta yada wani faifan bidiyo da ke nuna shugaban Iran na gargaɗin Najeriya kan rikicin kasar da Isra’ila.
Yaron tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, Bashir El-Rufai, ya yi bayani kan wanda ya fi damar kayar da Bola Tinubu tsakanin Peter Obi da Atiku Abubakar.
Tsohon mai neman takarar shugaban ƙasa a inuwar APC, Nicolas Felix, ya ce Bola Tinubu zai ci zaɓen 2027 da ƙuri'u akalla miliyan 15 domin ADC ba za ta iya ba.
Gwamnatin jihar Neja ta shigar da kara a gaban Kotun Koli. Ta shigar da gwamnatin tarayya kara ne kan kin sanya ta cikin masu amfana da kaso 13%.
Shugaba Tinubu ya rantsar da Hon. Nnanna Kalu matsayin mamban NASC ya jagoranci taron majalisar zartarwa a fadar shugaban kasa da ke Aso Rock Villa, Abuja.
Wani babban jigon APC a Kano, Fa'izu Alfindiƙi ya bayyana shirin da suke yi na tallata shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta yadda zai lashe zsɓe cikin sauƙi a 2027.
Tsohon ɗan majalisa Hon. Muhammad Gudaji Kazaure ya bayyana cewa kafin 12:00 na rana an kifar da gwamnatin Bola Tinubu, yana zarginta da lalata Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar ADC ke zargin gwamnonin APC da hadiman shugaban ƙasa da faɗa wa Bola Tinubu ba daidai ba kan halin da ƙasa ke ciki.
Bola Tinubu
Samu kari