Bola Tinubu
Hukumar kare hakkin dan Adam ta IHRC ta duniya a Najeriya ta roki alfarma wurin Shugaba Bola Tinubu game da zargin Abba Kyari inda ta bukaci ya yafe masa.
Tsohon hadimin tsohon shugaban APC na kasa Abdullahi Umar Ganduje, Salihu Tanko Yakasai ya zargi shugaba Bola Tinubu da nuna wariya ga yankin Arewa.
Wasu mutane sun caccaki ziyarar da shugaba Bola Tinubu ya kai kasar St. Lucia. Firaministan ya ba Najeriya hakuri tare da cewa 'yan adawa ne suka soki ziyarar.
Bayan shirin Aliko Dangote na fara rarraba mai kai tsaye, Ƙungiyar dillalan mai ta NOGASA ta ce hakan zai iya haddasa karancin man fetur a ƙasar.
Tsohon sanatan Kogi ta Yamma, Sanata Dino Melaye ya bayyana cewa haɗakar ƴan adawa za ta zaɓo wanda zai iya kifar da shugaban ƙasa Bola Tinubu a akwatun zaɓe.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya sauya Nasir Gawuna, ya naɗa Air Vice Marshal Saddiq Ismaila Kaita (mai ritaya) a matsayin shugaban Majalisar Gudanarwa ta BUK.
Bayan yada hotunan Nasir El-Rufai a wani coci da cewa ya je neman goyon baya ne a kayar da Bola Tinubu, an gano gaskiyar abin da ya kai shi bai da alaƙa da hakan.
Kunguyar matasan Arewa maso Gabas ta gargaɗi shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da ya kaucewa masu zuga shi ya canza mataimakinsa, Kashim Shettima a 2027.
Tinubu ya sauke Madueke daga shugabancin hukumar NCCC, tare da maye gurbinta da Majekodunmi. An ce sabuwar shugabar na da kwarewar aiki na sama da shekaru 17.
Bola Tinubu
Samu kari