Bola Tinubu
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya gwangwaje ƴan wasan ƙwallon kwando na ƙasa, D'Tigress da kyaututtukan kuɗi, gidaje da lambar girmamawa ta OON.
Ministan harkokin Abuja, Mista Nyesom Wike ya bayyana cewa gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ba za ta iya warware duka matsaloin ƴan Najeriya ba.
Haɗakar jam'iyyun adawa da suka haɗe a ADC sun bayyana takaicin yadda gwamnati ta ajiye muhimman ayyuka domin gyaran filin jirgin Legas a kan sama da 712bn.
Ministan sufurin jiragen sama, Festus Keyamo ya ce shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin goyon baya a Arewa. Ya ce Atiku Abubakar da Obi ba za su yi nasara ba
A labarin nan, za a ji yadda ƙungiyar magoya bayan tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a LP, Peter Obi sun ce jam'iyyar ba ta tafiya da su a haɗakar ƴan adawa.
A labarin nan, za a ji Adebayo Adelabu, Ministan makamashi a gwamnatin Bola Tinubu ya ce Najeriya za ta samu wutar lantarki yadda ya kamata kafin karshen 2027.
Shugaban kungiyar APC a yankin Arewa maso Tsakiya, Hon. Saleh Zazzaga yayi magana kan yiwuwar mai girma Bola Tinubu ya ajiye mataimakinsa Kashim Shettima.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai ya yi kaca-kaca da jam'iyyar APC. Ya ce kasar nan na iya rugujewa idan ta koma kna madafun iko.
Wasu tsoffin ‘yan majalisa daga Arewa sun nesanta kansu daga goyon bayan tazarcen Tinubu da kungiyar NCF ta yi, suna zargin taron da nuna ra’ayin siyasa kawai.
Bola Tinubu
Samu kari