Bola Tinubu
Kungiyar Kare Hakkin Musulmin Najeriya watau MURIC ta sake neman shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gaggauta cire shugaban INEC, Farfesa Joash Amupitan.
'Yan majalisar wakilan Najeriya daga yankin Kudu maso Gabas sun bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi afuwa ga jagoran kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu.
Gwamnatin Birtaniya ta ki aminta da bukatar Najeriya ta neman dawo da Sanata Ekweremad ya ci gaba da zaman gidan yari a Najeriya duk da sa bakin Shugaba Tinubu.
Fadar shugaban kasa ta bayyana nasarorin da aka samu bayan tattaunawa da jami'an gwamnatin Amurka. Ta ce Amurka za ta hada kai da Najeriya kan rashin tsaro.
Gwamnatin tarayya ta bayyana yadda Shugaba Tinubu ya jagoranci dabarun sirri da suka kai ga nasarar ceto mutum 38 da ’yan bindiga suka sace daga cocin Eruku, Kwara.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya dauki matakai 5 masu bayan sace dalibai a jihohin Kebbi da Neja domin ceto daliban da aka sace. Ya fasa tafiya kasashen waje
A labarin nan, za a ji cewa Sanatan Kaduna ta Kudu, Sanata Sunday Marshall Katung ya bayyana dalilan da suka sa ya ajiye tafiyar jam'iyyar PDP zuwa APC.
Jagororin jam'iyyar APC sun hadu a Kano sun amince da takarar shugaba Bola Tinubu shi kadai a zaben 2027. Abdullahi Ganduje ne ya jagoranci taron a Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Orji Kalu ya bayar da tabbacin cewa jami'an DSS sun san mutanen da ke da hannu a ƙaruwar matsalar tsaron Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari