Bola Tinubu
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya taya Nafisa Abdullahi Aminu, Rukayya Muhammad Fema da Hadiza Kashim Kalli murnar lashe gasar Turanci a London.
A labarin nan, za a gano yawan kudin da gwamantin Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ta kashe wajen gyaran jiragen shugaban kasa kasa da shekaru biyu a mulkinsa.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya bayyana cewa nan gaba idan Bola Tinubu ya shawo kan Kudu maso Kudu zai kori ministan Abuja, Nyesom Wike
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyar APC reshen jihar Kano ta gudanar da babban taronta a gidan tsohon shugaban jam'iyya na kasa, Abdullahi Ganduje.
Tsohon sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a majalisar dattWa, Sanata Shehu Sani, ya kare Shugaba Bola Ahmed Tinubu kan matsalolin da suka addabi Arewa.
Tsohon ministan kula harkokin ƴan sanda, Aminu Maina Waziri ya ce gwamnatin shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ta maida Najeriya baya ta kowane fanni.
A labarin nan, za a ji yadda Ministan ayyuka, David Umahi ya ƙaryata masu cewa babu wani kataɓus da gwamnatin Bola Tinubu ta yi a Kudu maso Gabas.
Jam'iyyar APC ta nuna kwarin gwiwar cewa 'yan Najeriya za su sake damka amanar ragamar shugabancin Najeriya a hannun Shugaba Bola Ahmed Tinubu a zaben 2027.
Yayin da aka fara shirye-shiryen zaben 2027, wasu jiga-jigan PDP sun fara shirin dawo da Goodluck Jonathan takarar shugaban kasa inda ya amince tare da wasu sharuda.
Bola Tinubu
Samu kari