Bola Tinubu
Wani jigo a jam'iyyar APC a jihar Osun, Sanata Olatunbosun Oyintiloye, ya bukaci manyan 'yan siyasar Arewa da su marawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu baya.
Ambode ya karyata jita-jitar ficewa daga APC, ya jaddada goyon bayansa ga Tinubu, yayin da Bamigbade ya bukaci jama’a su yi watsi da labarin karya.
ASUU ta ce malamai na koyar da dalibai cikin yunwa da rashin kayan aiki, ta yi barazanar shiga yajin aiki saboda gwamnati ta gaza cika alkawuran da ta dauka.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana ra'ayinsa kan gwamnatocin marigayi Muhammadu Buhari da ta shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Chibuike Amaechi, ya bayyana cewa zai kawo karshen cin hanci da rashawa idan ya samu nasarar zama shugaban kasan Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano kuma jigo a jam'iyyar PDP, Malam Ibrahim Shekarau, ya sake jaddada matsayarsa kan hadakar neman kifar da Shugaba Tinubu a 2027.
Tsohon gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi ya sha alwashi kan zaben 2027 inda ya ce zai doke Bola Tinubu a 2027 idan ya samu tikitin takarar shugaban kasa na ADC.
Tsohon karamin ministan ayyuka, Dayo Adeyeye, ya bayyana cewa rasuwar marigayi Muhammadu Buhari, ba za ta kawo cikas ga tazarcen Shugaba Bola Tinubu ba 2027.
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta zabi gwamnan Akwa Ibom, Umo Eno a matsayin mafi kokari a shekarar 2025. An ba gwamnan lambar yabo a wano taro da aka yi ranar Alhamis.
Bola Tinubu
Samu kari