Bola Tinubu
Hadimin shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana kwarin gwiwa da tabbacin cewa Shugaba Bola Tinubu ne zai samu nasara a zaben shugaban kasa na 2027.
A labarin nan, za a ji shirin da gwamnatin Amurka ke yi na sayar da wasu makamai da su ka hada da rokoki, harsasai da bama-bamai masu linzami ga Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin Shugaban Ƙasa, Daniel Bwala ya ƙaryata koken tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir Lawal na cewa akwai matsala a Arewa.
Yayin da yake shirin tafiya kasashen ketare domin halartar taruka, Shugaba Bola Tinubu ya nada Louis Odion da Ummusalma Rabiu a matsayin kwamishinonin FCCPC.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu zai bar Najeriya a gobe Alhamis 14 ga watan Agustan 2025 domin halartar taruka.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Mohammed Bago, ya nada kansa mukami a kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu don tazarce a zaben 2027.
Fadar shugaban kasa ta fitar da bidiyon Shugaba Bola Ahmed Tinubu a lokacin da ya shiga taron Majalisar Zaratarwa watau FEC na ranar Laraba, 13 ga Agusta, 2025.
Shugaba Bola Tinubu ya gana da Gwamna, Charles Chukwuma Soludo inda ya ce gwamnatinsa za ta ci gaba da hadin gwiwa da jihohin da suka jajirce wajen ci gaban al'umma.
Sanata Wadada ya ce Tinubu ya riga ya mallaki kujerar shugaban ƙasa ta 2027, ya kalubalanci ‘yan adawa da su fito da tsare-tsare na gaskiya maimakon 'sukar banza'.
Bola Tinubu
Samu kari