Bola Tinubu
Kungiyar APC North Central Forum ta ba da shawara ga shugaban kasa Bola Ahmed kan batun sauya Kashim Shettima gabanin zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno, ya yi magana kan makudan kudi da yake biyan masu taimaka masa duk wata inda ya ce babu mai ɗaukar kasa da miliyan daya.
Dan takarar ADC a zaben shugaban kasa na 2023, Dumebi Kachikwu ya bayyana cewa kasa kamar Najeriya na bukatar da tallafawa mutanenta su sayi fetur da araha.
‘Yan siyasa takwas sun yi hasashen faduwar Tinubu a 2027, suna masu cewa rashin tsaro, talauci da gazawar gwamnati zai hana Shugaba Bola Tinubu nasara a zaɓen gaba.
Malamin addinin Kirista, Fasto Elijah Ayodele ya gargadi Bola Tinubu kan zargin sauya mataimakinsa, Kashim Shettima kamar yadda ake yawan yadawa kafin 2027.
Bayan korafe-korafe ya yi yawa kan kisan masallata a jihar Katsina, Gwamnatin ta yi alkawarin cafke wadanda suka kai mummunan hari kan masu ibada.
Najeriya ta samu rancen dala miliyan 238 daga Japan domin fadada wutar lantarki, inda za a gina sababbin layuka da tashoshin wuta don rage gibin makamashi.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bola Ahmed Tinubu za ta hada gwiwa da Kano wajen samar da karin hasken wutar lantarki a jihar domin amfanin masana'antu.
Fadar shugaban kasa ta caccaki manyan 'yan adawa bayan rahoton habakar kudin ajiyar Najeriya. Bayo Onanuga ya ce maganar 'yan kifar da Tinubu ne a gabansu.
Bola Tinubu
Samu kari