Bola Tinubu
Ministan harkokin cikin gida, ya yi bayanin cewa ba zai yiwa shugaban kasa Bola Tinubu ya ci gaba da biyan tallafin man fetur ba. Ya ce hakan zai saba doka.
Farfesa Usman Yusuf ya zargi gwamnoni da jawo mafi yawan matsalolin Najeriya, yana mai cewa suna boye gaskiya ga Tinubu tare da karkatar da kuɗin jama’a.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya nuna kaduwarsa kan hatsarin jirgin kasan da ya auku a kan hanyar Abuja-Kaduna. Ya ce ana daukar matakai kan lamarin.
Kungiyar malaman jami'a ta kasa, ASUU ta gudanar da zanga zanga a dukkan jami'o'in kasar tare da Allah wadai da maganar bashi da gwamnatin Tinubu za ta ba su.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya bugi kirji kan abubuwan ci gaba da ya kawo musamman dakile cin hanci da rashawa tun bayan hawansa mulki a Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Gbenga Olawepo-Hashim ya soki tsarin rabon mulki, ya ce hakan taimakawa Bola Tinubu a zaben shekarar 2027 ne.
Gwamnatin tarayya ta sanar da rufe kwalejoji 22 na bogi da ba su da rajista da gwamnatin tarayya. Hakan na cikin kokarin yaki da takardun bogi a fadin Najeriya.
Sabuwar jam’iyyar ARC da Dakta Aliyu Audu ya nemi INEC ta yi wa rajista na neman ceto Najeriya, tare da alkawarin yin shugabanci nagari da bin tsarin mulki.
Jam’iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta yi kira ga Shugaba Bola Tinubu ya soke tafiyarsa a kasashen waje ya kuma ayyana dokar ta-baci a Katsina da Zamfara.
Bola Tinubu
Samu kari