Bola Tinubu
Kungiyar All Progressives Media Network (APCMP) ta shawarci Goodluck Jonathan kan ka da ya yi takara da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a zaben shekarar 2027.
Ministan sufurin jiragen sama na gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, Festus Keyamo, ya hango matsala ga PDP kan zaben shugaban kasa na 2027.
Gwamnonin yankin Arewa maso Gabas a Najeriya sun yi gargadi na musamman game da abin da zai faru a Najeriya a 2026 na tsadar kayan noma da zai haddasa yunwa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Prince Adewole Adebayo, ya taso Shugaba Bola Tinubu a gaba kan ziyarar da ya kai zuwa kasar Brazil.
Yayin da ake fama da matsalar tsaro a wasu jihohin Najeriya, ana yawan kira Bola Tinubu ya sanya dokar ta-baci duba da yawan al'umma da ake kashewa a kullum.
Bayan Fasto Ayodele ya shawarci Bola Tinubu ka da ya sake ba Fulani mukami a gwamnati, Kungiyar LND ta yi martani gare shi cewa ba haka Fulani suke ba.
Manyan 'yan siyasa na kokarin ganin sun kifar da Shugaba Bola Tinubu a zaben shekarar 2027. Wadannan 'yan siyasan sun kasance masu sukar shugaban kasa.
Jam'iyyar APC reshen jihar Legas ta yi maganganu kan yiwuwar tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi takara da Shugaba Bola Tinubu a zaben 2027.
An taso Sanata Adamu Aliero da ministan kasafi da tsare-tsare, Atiku Abubakar Bagudu a gaba domin su ja baya game da siyasar shekarar 2027 a jihar.
Bola Tinubu
Samu kari