Bola Tinubu
An yabawa dangantakar Gwamna Umaru Bago da Bola Tinubu ta wuce ta siyasa, inda aka ce suna haɗin guiwar tattalin arziki tsakanin jihar Neja da Lagos.
Yayin da ake tunkarar zaben shekarar 2027, Tsohon Sanatan Zamfara ta Tsakiya, Kabiru Garba Marafa ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar APC, yana zargin Bola Tinubu.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta samar da hekta 200 domin kafa cibiyar kayan gine gine domin karya farashin kayan gini da habaka tattalin Najeriya a Legas.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa yana tafiye tafiye kasashen waje ne domin dawo da martabar Najeria a idon duniya kamar yadda aka zabe shi don hakan.
Kungiyoyin fararen hula da dama sun bukaci gwamnatin Najeriya karkashin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta saki shugaban Falasdinawa, Ramzy Abu Ibrahim.
Manyan jami'ai da mukaminsu ya fara daga mataimakin kwanturola, kwanturola, babban kwamanda zuwa sama, za su ci gaba da karbar albashi har zuwa lokacin mutuwarsu.
Gwamnatin Tarayya ta karrama daliba daga jihar Yobe, Nafisa Abdullahi wacce ta lashe gasar Turanci ta duniya da aka yi a London, inda ta ba ta kyautar N200,000.
Shugaban kamfanin man fetur na kasa (NNPCL), Bayo Ojulari, ya ce wasu kusoshi a fannin fetur da gas na barazana ga rayuwarsa saboda yana shirin gyara matatun mai.
Ministan harkokin yada labarai, Mohammed Idris, ya nuna cewa nan ba da dadewa matsalar rashin tsaron da ake fama da ita a sassa daban-daban na Najeriya.
Bola Tinubu
Samu kari