Bola Tinubu
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Shehu Sani ya waiwayi tsohin gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai bayan ya yi kaca-kaca da salon mulkin gwamantin Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar likitoci masu neman kwarewa ta bayyana takaicin yadda gwamnatin tarayya ta karya alkawarin da ta dauka a kan 'ya'yanta.
A labarin nan, za a bi cewa Sanata Kabiru Garba Marafa ya ce akwai babban kalubale a gaban APC wajen sake zaɓen Bola Ahmed Tinubu a shekarar 2027.
Yayin da Kashim Shettima ke murnar ranar zagayowar haihuwarsa, shugaba Bola Tinubu ya taya mataimakinsa murnar cikar sa shekaru 59 a duniya yana mai yaba masa.
Shugaban yakin zaben Bola Tinubu da Kshim Shettima a 2023 ya sanar da cewa zai rage wa APC kuri'a miliyan 1. Ya jaddada cewa zai tabbatar ya yi hakan a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa hadimin tsohon Shugaba APC, Salihu Tanko Yakasai ya bayyana damuwa a kan yadda ya ce gwamnati ta sharara karya a ayyukan ci gaba a Arewa.
Nyesom Wike ya bayyana matsayarsa kan yin takarar shugaban kasa a 2027. Ministan ya ce shi mutum ne mai halacci, don haka ba zai kara da Tinubu ba.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayana cewa lissafin da El Rufai ya ve ya yi cewa Bola Tinubu zai kare a na uku a zaben 2027 kuskure ne, ya ce ba haka abin yake ba.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya yi kalamai masu kaushi kan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai.
Bola Tinubu
Samu kari