Majalisar dokokin tarayya
Sanata Ahmed Lawan ya koka kan yadda tsadar rayuwa ke kara zama barazana ga talakawan Najeriya wajen samun abinci. Ya tura sabon sako ga Bola Tinubu.
Fitaccen attajirin Afrika, Aliko Dangote, ya ce akwai 'yan Najeriya da suka fi shi arziki. Su tattaro kudinsu daku Dubai da ƙasashen duniya su saka hannun jari.
Ministar harkokin mata a karkashin gwamnatin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, Uju Kennedy-Ohanenye, ta yi zargin majalisa ta taso ta a gaba ne saboda bashin $500m.
Ɗan majalisa mai wakiltar mazabar Pankshin/ Kanke/Kanam a tarayya, Honarabul Gagdi, ya gwangwaje diyarsa da kyautar mota ƙirar Lexus RX ta miliyoyi.
Tsige Sanata Ali Ndume daga mukamin bulalar majalisar dattawa ya kara bankado da abin da ke faruwa a majalisar tarayyar kan masu sukar shugaban kasa mai ci.
Rahotanni sun bayyana cewa jagororin majalisar wakilan tarayya karkashin Hon Tajudeen Abbas sun kai ziyara matatar man Ɗangote da ke yankin Lekki a jihar Legas.
Kwamitin majalisar wakilai da ke bincike kan hauhawar farashin siminti ya fara zama da manyan kamfanoni irin su Dangote da Lafarge kan tsadar siminti.
Ali Ndume ya na ganin barayi su ka zagaye shugaban kasa Bola Tinubu duk da kyakkyawar niyyarsa.Saboda haka ya zama wanda aka dakatar a Majalisar dattawa
Dan takarar shugaban kasa, Atiku ya caccaki majalisa kan yadda ta tsige bulaliyarta, Sanata Ali Ndume saboda sukar shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari