Majalisar dokokin tarayya
A wannan labarin za ku ji shugaban majalisar dattawan kasar nan, Rt. Hon. Godswill Akpabio ya taya mazauna Borno da Bauchi alhinin ambaliyar ruwa.
Hon. Lawan Shettima Ali da ke wakiltar mazabar Ngazargamu yana fuskantar barazanar bayan yan yankin sun tabbatar da cewa bai tabuka musu komai ba.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da buƙatar tsawaita wa'adin shugabannin riko na ƙananan hukumomin jihar Kano yayin da ake dakon hukunci kotu kan zabe.
A wannan labarin, za ku ji cewa majalisar dokokin jihar kano ta amince da kwarya-kwaryar kasafin kudin da gwamna Abba Kabir Yusuf ya aika mata domin amincewa.
Sanata Godswill Akpabio da wasu sanatoci tata suna karɓan albashi na daban da na sauran yan majalisar dattawa, har yanzu ba a gano adadin da ake biyansu ba.
'Yan majalisa marasa rinjaye na majalisar wakilai sun yi Allah wadai da karin kudin man fetur da aka yi. Sun bukaci gwamnatin tarayya ta gaggauta cire karin.
Yayin da ake shirin zaben gwamna a jihar Edo, wasu ƴan bindiga sun hallaka hadimin kakakin majalisar dokokin jihar Edo, Samson Omoarebokhae ranar Asabar.
A wani labarin dan majalisar Kano mai wakiltar Doguwa/Tudun Wada, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya taimakawa wajen kungiyar yada musulunci da kudin sayen mota.
A wannan labarin kakakin majalisar wakilai, Hon.Tajuddeen Abbas ya bayyana cewa karuwar sauyin yanayi ya kara jawo rikicin manoma da makiyaya a kasar nan.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari