Majalisar dokokin tarayya
Kungiyar yan kwadago ta yi barazanar tafiya yajin aiki na tsawon kwana 30 idan majalisa ta yi doka marar kan gado kan karin albashin ma'aikata a fadin Najeriya.
A yau Talata ne majalaisar dokoki ta sanar da rasuwar Abubakar Adams Ekene dan majalisa daga jihar Kaduna. Legit ta tattaro muku abubuwa da suka shafi rayuwarsa.
Malam Uba Sani ya yi ta'aziyya ga iyalan mamba mai wakiltar mazabar Kajuru da Chikun wanda Allah ya yiwa rasuwa da safiyar ranar Talata, 16 ga watan Yuli.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya mika sakon ta'aziyyarsa kan rasuwar wani dan majalisar wakilai daga jihar Kaduna. Ya yiwa majalisa da gwamantin Kaduna ta'aziyya.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi alhinin raswar Hon Ekene Abubakar Adams daga Kaduna, ta dakatar da ayyukan majalisa a yau Talata domin girmama marigayin.
Kwamitin majalisar wakilai kan ma'adanai ya bayyana cewa kasar nan na tafka asarar biliyoyi a bangaren duk shekara wanda ya kai $9bn, shugaban kwamitin ya bayyana.
Rahotanni daga jihar Kaduna sun bayyana cewa Hon Ekene Abubakar Adams mai wakiltar mazaɓar Chikun da Kajuru ya riga mu gidan gaskiya ranar Talata.
Kotun sauraron ƙorafe-ƙorafen zabe ta bayyana zaben dan majalisar tarayya na Yabi da Shagari a matsayin wanda bai kammalu ba, ta umarci INEC ta ƙarisa zaɓe.
Bayan tsawon lokaci ana tattaunawa da kace-nace kan batun sabon mafi ƙarancin albashi, watakila Bola Tinubu ya miƙa kudirin ga majalisar tarayya a makon gobe.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari