Majalisar dokokin tarayya
A wannan rahoton, za ku ji shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio ya tofa albarkacin bakinsa kan karin farashin man fetur da kamfanin NNPCL ya yi a makon nan.
Kotun daukaka kara ta yi hukunci kan shari'ar majalisar dokokin jihar Rivers. Kotun ta tabbatar da Martins Amaewhule a matsayin shugaban majalisar.
Rigimar sarauta a jihar Edo ta haɗa fada a Majalisar Tarayya yayin da mambobinta suka kaure kan matsalar a yankin Okpella da ke karamar hukumar Etsako.
Duk da kotun kolin kasar nan ta tabbatarwa kananan hukumomi yancin gashin kai, wanda ke nufin za su rika samun kason kudinsu daga tarayya, za a samu matsala.
A wannan labarin, za ku ji dan majalisa mai wakiltar Bauchi ta Kudu, Shehu Buba Umar ya samu goyon bayan majalisar koli ta shari'ar musulunci kan zargin da ake masa.
Majalisar dokokin jihar Legas ta dauki matakin dakatar da daya daga cikin shugabannin kananan hukumomin jihar. Ana zarginsa da yin rashin biyayya.
Bayan matsin lamba daga ƴan majalisar wakilai, shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da ba kakakin majalisa Tajudeen Abbas lambar girma ta GCON.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya gabatar da wasu muhimman kudurori hudu ga majalisar wakilai da suka shafi sake fasalin haraji domin amincewa da su cikin gaggawa.
Shugaban majalisar wakilai ta 10, Tajudeen Abbas ya fito ya gayawa duniya cewa ko kadan ba shi da ubangida a siyasance. Ya ba matasan Najeriya shawara.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari