Majalisar dokokin tarayya
Shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya sanya hannu kan kudurin dokar samar da hukumar raya yankin Arewa maso Yamma. NWDC ita ce irinta ta uku a Najeriya.
Majalisar wakilan Najeriya ta bukaci kamfanin rarrabe wutar lantarki da NERC da su koma tsohon farashin kudin wutar lantarki na kwastomomin Band A, a cire ƙarin.
'Yan majalisar wakilan Najeriya sun bukaci a dakatar da Farouk Ahmed, shugaban NMDPRA kan kalaman 'karya' da ya furta game da matatar man Dangote.
Shekara daya kacal da zaben shugaban kasa na 2023, an fara samun sauyi yayin da yawan sanatocin jam’iyyar Labour ke raguwa. Mun tattara jerin sunayen sanatocin.
An bankado dalilin da ya sa yan majalisa su ka gaggauta amincewa da kudirin gwamnatin a kan batun mafi karancin albashi, an yi zargin ba wa 'yan majalisa cin hanci.
Jim kaɗan bayan sanatan LP ya koma APC, Hon Salman Idris na jam'iyyar ADC daga jihar Kogi ya sanar da bin sahunsa zuwa jam'iyya mai mulkin Najeriya ranar Talata.
Majalisar wakilai ta yi karatu na biyu ga kudurin da shugaba Bola Ahmed Tinubu ya tura kan canza fasalin aikin sufeton yan sandan Najeriya da ake shirin yi
Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote ya ce wasu daga cikin jami'an kamfanin man fetur na kasa (NNCPL) sun mallaki karamin wurin gyara mai a Malta.
Yusuf Adamu Gadgi na wakiltar mazabar Pankshin/Kanam/Kanke a majalisar wakilai a karkashin inuwar jam'iyyar APC. Ya taba rike mukamin mataimakin kakakin majalisa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari