Majalisar dokokin tarayya
Majalisar wakilai ta fito ta gayawa duniya hakikanin albashin da ake biyan 'yan majalisar duk wata. Majalisar ta ce N900,000 da ake yadawa ba gaskiya ba ne.
Sanata mai wakiltar Yobe ta Kudu ya yi magana bayan kai masa hari gida a lokacin zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya. Ya zargi makiya da yan adawa.
Najeriya ta yi rashin 'yan majalisun tarayya mutum 26 a cikin shekara tara da suka gabata (2015 zuwa 2024). Sun haɗa da sanatoci da ƴan majalisar wakilai.
Shugaban kungiyar ci gaban dan Adam da muhalli (HEDA), Olarenwaju Suraju ya zayyana manyan ma'aikatu uku da ayyukan cin hanci da rashawa ya yiwa katutu a Najeriya.
Talakawa za su iya koro wasu 'yan majalisa da sanatoci saboda Tinubu. Da kamar Abba Hikima ya goyi bayan shirin, ya ce duk 'dan majalisar da ya saba bai da amfani.
Kakakin majalisar wakilai, Abbas Tajuddeen ya roki ƴan Najeriya su kara hakuri tare da ba wa gwamnati lokaci ta gyara kasar nan, inda ya ce za a magance koken.
Muhammad Ali Ndume ya ƙi karban sabon ofishin da aka ba shi a majalisar dattawa bayan sauke shi daga matsayin mai tsawatarwa saboda ya soki Bola Tinubu.
'Yan majalisa sun yi ikirarin cewa barnar da aka tafk a NNPCL karkashin jagorancin Kyari ne ya haddasa bala'in da gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ke ciki.
Yayin da wasu 'yan kasar nan su ka fara zanga zanga a Neja da babban birnin tarayya Abuja, 'yan majalisa sun sanya ranar da za su yi taron gaggawa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari