Majalisar dokokin tarayya
Shugaba Bola Tinubu ya aikawa majalisar tarayya sako, ya neman amincewarta na karbo bashin N1.7trn domin cike gibin kasafin kudin 2024 na Naira tiriliyan 9.7.
Yan majalisar dokokin Arewa sun fara sukan kudirin haraji na Bola Ahmed Tinubu da ya aika majalisa. Yan majalisar sun ce kudirin zai cutar da yankin Arewa
Majalisar wakilai ta fara bahasi kan kudirin haraji da Bola Tinubu ya tura mata. Majalisar ta ce za ta duba wuraren da ya kamata ta gyara yayin zaman da ta yi.
Dan majalisar dokokin Najeriya ya ce gwamnoni sun fara barazanar hana tikitin takarar 2027 ga duk dan majalisar da ya amince da kudirin haraji na Bola Tinubu.
Bobrisky ya zargi EFCC da majalisar kasa da take hakkinsa ta hanyar tsare shi kan wani sautin murya da ba a tabbatar da sahihancinsa ba. Ya shigar da kara kotu.
Dan majalisar wakilai da ke wakiltar mazabar Dala, Aliyu Sani Madakin Gini ya jawo cece kuce bayan an hango wani bidiyonsa a kafafen sada zumunta.
Shugaban hukumar aikin hajji ta kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman Pakistan ya tabbatar da cewa ana samun badakalar a hukumar, musamman a baya bayan nan.
Shugaban majalisar wakilai, Rt Hon. Tajudeen Abbas ya bayyana cewa galibin ƴam Najeriya ba su fahimci nauyin da ƙe kan ƴan majalisa a tsarin demokuraɗiyya ba.
Sanata mai wakiltar Jigawa shiyyar Arewa ta Yamma, Babangida Hussaini ya bayyana irin matsalar da jama'ar kasa ke ciki na yunwa da matsin rayuwa.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari