Majalisar dokokin tarayya
Majlaisar dokokin jihar Delta ta sanar da dakatar da daya daga cikin mambobinta. Majalisar ta dauki matakin ne kan zarginsa da aikata ba daidai ba.
Yan kasar nan sun ce wahala ta ishe su, saboda haka su ka garzaya majalisar tarayyar Najeriya su na neman daukin mahukunta kan a sake duba bangaren fetur.
Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa majalisar dattawa ba za ta saurari bukatar Tinubu kan haraji ba. Ndume ya ce za su tara Sanatoci domin yaki da Tinubu a majalisa.
Sanatocin Arewa sun bayyana gamsuwa da yadda shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya gaggauta daukar mataki a kan batun yaran da gwamnatinsa ke kokarin daurewa.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun aikata ta'asa a jihar Plateau. Tsagerun sun hallaka surukar dan majalisa tare da dan uwan matarsa. Ya yi alhinin rashin da ya yi.
Majalisar dokoki a jihar Oyo ta dakatar da shugaban ƙaramar hukumar Oyo ta Gabas kan wani bidiyo da ke yawo wanda aka ganshi yana abubuwan da ba su dace ba.
Ecobank ya bayyana yin ƙarin cajin da ya je amsa a kan hada-hadar kuɗi da ta shafi ƙasashen ƙetare, har da bankunan da ke Afrika farawa da biyan $5 a kan $200.
Allah ya yi wa tsohon mataimakin kakakin majalisar dokokin jihar Kwara, Hon Christopher Ayeni rasuwa sakamakon wani mummunan hatsari da ya rutsa da shi.
Sanata mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawan Najeriya, Ali Ndume ya fusata da kokarin Kara kudin haraji da gwamnatin Bola Tinubu ke kokarin yi.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari