Majalisar dokokin tarayya
Majalisar wakilai ta rarrashi Sanata Ireti Kingibe ta dawo zauren. Wannan ya biyo fushi da ficewa daga zaman majalisa a ranar Alhamis, amma ta dawo daga baya.
Gwamnonin Najeriya 36 sun gaza cimma matsaya kan kudirin harajin Bola Tinubu. Lamarin ya faru ne kasancewar wasu na ganin kudirin ai cutar da jihohinsu.
Majalisar wakilai za ta dauki mataki kan zargin almundaha a gwamnatin Buhari. Chike Okafor ne ya gabatar da kudirin a yi bincike. Ana zargin an barnatar da $232m.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu, zai gabatar da kudirin kasafin kudin shekarar 2025 a ranar Talatar makon gobe a gaban taron hadin gwiwa na majalisar dokokin kasar.
Wani dan Majalisar Tarayya daga jihar Plateau, Ajang Iliya ya koma jam'iyyar APC a yau Alhamis 12 ga watan Disambar 2024 wanda hakan ya jawo tarzoma a majalisar.
Shugaban majalisar wakilan Najeriya, Abbas Tajudeen, ya ayyana kujerar mataimakin gwamnan jihar Edo, Dennis Idahosa, a matsayin wacce babu kowa a kanta.
Dan majalisar wakilai ya yi mamakin yada labarin mutuwarsa. Hon. Yusuf Adamu Gagdi ya ce ya na ta shan kiraye-kirayen waya.Ya ba wa masu yada labarin karya shawara.
Majalisar wakilan tarayya ta buƙaci babban bankin Najeriya ya hanzarta ɗaukar matakan magance ƙarancin takardun kudi da ake fama da su a wannan lokacin.
Rahoto ya nuna cewa majalisar tarayya ta amince da kudurin da aka gabatar gabanta na kafa jami'ar ma'adanai ta tarayya a garin Jos, babban birnin jihar Filato.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari