Majalisar dokokin tarayya
Dan Majalisar Tarayya a jihar Kano, Hon. Farouk Lawan ya ce zamansa a gidan gyaran hali na tsawon shekaru ya mayar da shi mutumin kirki da koya masa darussa.
Kwamitin majalisar wakilai yana duba yiwuwar rage ministoci zuwa 37 don rage kashe kuɗi, inganta ayyuka, da tabbatar da adalci a tsakanin jihohi da FCT.
Audu Bulama Bukarti ya ce saboda Legas da Ribas suna neman karin kudi a kawo kudirin haraji. Lauyan ya zubo tambayoyin da ya ce a amsa kafin na'am da kudirin.
Majalisar Wakilai ta dakatar da tattaunawa kan kudirin harajin bayan yan majalisar daga Arewa sun kalubanci tsarin yayin Godswill Akpabio ya musanta hakan.
Kwanani kalilan bayan ƴan LP 4 sun koma APC a Majalisar wakilai, Hon Benedict ya yi ikirarin cewa akwai karin waɗanda ke shirin bin sahunsu kafin babban zaben 2027.
Jam’iyyar PDP a Najeriya ta ayyana kujerar yar Majalisar Tarayya kuma diya ga tsohon gwamnan Delta, Hon. Erhiatake Ibori-Suenu babu kowa bayan ta koma APC.
Mamban majalisar wakilan tarayya, Benedict Etanabene ya yi ikirarin cewa ƴan majalisar LP da suka koma APC sun yi haka ne don fara shirin babban zaɓen 2027.
Matasan Arewa sun ce ba dai-dai ba ne sukar Barau I Jibrin. Mataimakin shugaban majalisa ya na shan suka a kan goyon bayan kudirin harajin Bola Tinubu.
An samu sabani a majalisa tsakanin Sanatoci a kan kudirin harajin Bola Ahmed Tinubu. Kalaman Akpabioda Barau Jibrin sun saba da juna kan dakatar da kudirin.
Majalisar dokokin tarayya
Samu kari