Yan ta'adda
Jami'an DSS sun kama wani matashi da ya shigo da makamai daga Nijar zuwa Nijar. Matashin ya tsere yayin da sojoji suka nemi kama shi kafin a kamo shi daga baya.
'Yan sanda sun kama barawon da ake zargi da sace kayan masallaci da suka kai N520,000. Barawon ya sace fankoki da tagoggin masallacin ya sayar da su.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta yi nasarar kai samame maboyar Boko Haram da ke jihar Borno bayan ta samu bayanan sirri a kan inda miyagun mutanen su ka fake.
Fitaccen malamin cocin nan da ya shahara wajen hasashen abin da zai faru, Primate Ayodele ya ce yan ta'adda na shriye shiryen kai farmaki a jihohin Arewa 8.
Kungiyar tayar da kayar baya ta IPOB ta bayyana cewa kalaman Sheikh Ahmed Gumi wani yunkuri ne na kawo karuwar ayyukan ta'addanci a shiyyar Kudu maso Gabas.
Rundunar sojin Najeriya da hadin gwiwar DSS sun kama makamai ana shirin shigoawa da su Najeriya daga kasar Nijar. An kama motar a Kaura Namoda a Zamfara.
Wasu majiyoyi masu karfi sun musanta rahotanni da ke cewa wai rundunar sojojin Nigeriya ta yi nasarar cafke rikakke kuma shugaban yan ta'adda, Bello Turji.
'Yan bindiga dauke da bindigogi sun kai hari birnin tarayya Abuja cikin dare. Sun sace mata da miji da dansu da wani bako da suka yi, sun hada da wani mutum a gona.
Rundunar 'yan sandan jihar Neja ta bayyana cewa an samu nasarar cafke daya daga cikin mutanen da su ka kai hari tare da garkuwa da mutane a jihar.
Yan ta'adda
Samu kari