Yan ta'adda
Rundunar 'yan sandan Najeriya reshen jihar Zamfara ta zargi sabuwar kungiyar 'yan ta'addan Lakurawa da alhaki wajen dasa bama-bamai a wasu kauyukan jihar.
Mutane 12 sun mutu a Yar Tasha, Zamfara, bayan motar haya ta taka wani abin fashewa. An nemi gwamnati ta dauki mataki don dakatar da wannan barazanar.
Rundunar yan sanda ta kama gagararrun yan bindiga yayin da ta kai hari wata maboyar 'yan ta'addar IPOB da ESN a jihar Imo bayan daukar lokaci tana samame.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya yi zargin cewa akwai mutanen da ba su son rikicin Boko Haram da ya addabi Arewa maso Gabas, ya kare.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan sansanonin 'yan ta'adda a jihar Zamfara. Sojojin sun hallaka da yawa daga cikin masu tayar da kayar bayan.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa an yi arangama tsakanin yan bindiga kan neman iko tun bayan mutuwar Halilu Sububu inda aka kashe wani kwamanda.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa a jihar Zamfara. Sojojin sun sheke 'yan ta'addan ne bayan sun yi artabu da su.
Rundunar yan sanda ta gwabza fada da yan ta'adda a jihar Borno tsakar dare. Haka zalika rundunar ta fafata da yan bindiga a Sokoto da masu garkuwa a Delta.
Yan bindiga sun dasa bam a Maru, wanda ya fashe tare da kashe mutum daya, ya kuma haddasa fargaba a yankunan Dansadau da kewaye kamar yadda bidiyo ya nuna.
Yan ta'adda
Samu kari