Yan ta'adda
A wannan labarin, za ku ji dakarun sojan kasar nan sun fatattaki yan ta'adda a sassa daban-daban na kasar nan tare da hallaka takwas daga cikinsu.
A wannan labarin, za ku ji cewa dalibai da malaman jami'ar tarayya ta Gusau (FUG) sun shaki iskar yanci bayan shafe akalla watanni bakwai a hannun yan bindiga.
Yan ta'adda sun jefa mazauna Damaturu da kewaye cikin duhu bayan sun lalata layin da ke samar masu wutar lantarki da ya taso daga Damaturu-Maiduguri.
Mako daya da kisan Halilu Sabubu, Hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya sha alwashin game da kawo karshen Bello Turji da sauran yan bindiga.
Jami'an tsaro sun yi nasarar hallaka kasurgumin dan ta'adda, Dan Kundu wanda kani ne ga dan ta'adda, Usman Modi Modi a wata arangama a jihar Katsina.
Tun farkon Boko Haram zuwa yan bindiga an kashe yan ta'adda da suka hada da Muhammad Yusuf, Abubakar Shekau, Halilu Sabubu, Baleri Fakai da Abu Mus'ab Albarnawi.
Wata kungiyar matasan jam'iyyar APC ta soki Gwamna Dauda Lawal game da zargin karamin Ministan tsaro, Bello Matawalle kan ta'addanci a jihar Zamfara.
Rundunar yan sanda a Katsina ta cafke gungun yan ta'adda masu fashi da makami da kuma wasu yan ta'adda masu saka bidiyon bindigogi a kafafen sadarwa ta intanet.
Malamin addini ya fadi hukuncin tuban yan ta'adda da yan bindiga irinsu Bello Turji. Malamin ya ce idan Bello Turji ya tuba za a karbi tubansa a Musulunci.
Yan ta'adda
Samu kari