Yan ta'adda
Wasu mazauna kauyuka a karamar hukumar Shinkafi a jihar Zamfara sun gudu sun bar kauyukansu saboda barazanar dan ta'adda Bello Turji a wannan mako.
Hukumar Kwastam ta kama bindigu 844, harsasai 112,500 a 2024. Kwastam ya kuma tara Naira tiriliyan 5.1 na kudaden shiga ta hanyar fasaha da tsauraran matakai.
Shugaban sojin Nijar, Tchiani ya sha raddi daga kasar Côte d’Ivoire da wasu masana kan zargin Najeriya da hada kai da Faransa wajen cutar da kasarsa a kan tsaro.
Tsohon Gwamnan Zamfara, Sanata Abdulaziz Yari, ya koka kan tabarbarewar tsaro inda ya ce matsalar tsaro za ta ragu sosai a yankin Arewa maso Yamma a 2025.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hari kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa tare da lalata makamai masu yawa.
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce game da zargin shugaban kasar Nijar kan Najeriya, mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya soki Abdourahamane Tchiani kan kalamansa.
Kakakin rundunar sojoji ya tabbatar da cewa dakarun sojojin 'Operation Fansar Yamma' sun kama wata mata mai shekaru 25 kan zargin tana safarar bindigogi ga ƴan fashi
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda masu kai hare-hare a sassa daban-daban na kasar nan. Sun hallaka miyagu tare da cafke masu aikata laifuka.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta yi magana kan jirage marasa da matuka da 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP suka fara amfani da su wajen kai hari a fagen daga.
Yan ta'adda
Samu kari