Yan ta'adda
Rundunar sojin Najeriya ta saki wuta kan Boko Haram suna tsaka da wani taro a Borno. Sojojin sun kashe mayakan Boko Haram da dama bayan kai musu farmaki.
Sheikh Yusuf Musa Assadus Sunnah ya ba gwamnoni shawara kan yadda za a kawo karshen rashin tsaro na ta'addanci inda ya ce ya kamata a soke yan sa-kai.
An kama wani mai gadin maƙabarta ya hada baki da wasu mutane da laifin ciro kawunan dan Adam. Yan sanda a Legas suna bincike kan mutanen uku da ake zargin.
Sojojin Najeriya sun kama jagoran da ya kafa kungiyar ta'addanci ta ESAN a Imo. Sojojin sun kuma wasu manyan yan ta'addan IPOB a Kudancin Najeriya tare da makamansa.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun farmaki sansanin ‘yan sandan Mopol da ke Garagi a kauyen Yartsamiyar Jino da ke a jihar Katsina. An kashe jami'ai 4.
An ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 6 na yamma a kusa da kauyen Kucheri da ke Tsafe, inda maharan suka yi wa motoci kwanton bauna tare da bude masu wuta.
Yan bindiga sun kai hari a Anambra inda suka bude wuta kan mutane. Yan bindiga sun kashe mutane goma yayin da suka mai hari garin. Yan sanda sun fara bincike.
Kisan Bala Tsoho Musa, shugaban cibiyar gyaran hali ta Abuja ya jefa al’ummar karamar hukumar Bwari da ma’aikatan cibiyar cikin tashin hankali da jimami.
Wasu yan bindiga sun tarwatsa taron jam'iyyar LP a jihar Abia inda suka yi garkuwa da jiga-jiganta ciki har da mataimakin shugaban jam'iyyar na kasa.
Yan ta'adda
Samu kari