Yan ta'adda
Jami’an tsaro sun kashe Sani Rusu, ɗan ta’addar Fulani a Tsafe a yayin wani samame, tare da ƙoƙarin kamo abokinsa, dillalin ƙwayoyi, Shamsu Danmali.
NAF ta kai hare-haren sama a Neja, ta kashe shugabannin JAS, ta lalata makamai, lamarin da aka ce ya tilasta mahara guduwa zuwa Birnin Gwari, Jihar Kaduna.
Masu garkuwa da mutane sun sace Farfesa John Ebeh a kofar gidansa, sun kira danginsa suna neman kundin fansar Naira miliyan 10 bayan sun tsoratar da jama'a.
Rundunar sojojin saman Najeriya (NAF) ta yi ruwan bama-bamai kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu tarin yawa.
Wasu 'yan bindiga da ake zargin 'yan ta'addan Lakurawa ne, sun kai hari kan wasu 'yan sanda da ke a shingen bincike a jihar Kebbi. Sun hallaka biyu daga cikinsu.
Sojojin Najeriya sun yi kofar rago ga Bello Turji yayin da suka kashe manyan na hannun damansa suka kama masu taimaka masa a Sokoto, Zamfara da Kebbi.
Mai ba Bola Tinubu shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu ya fadi matakan da ya kamata a dauka kan rashin da tsaro inda ya ce dole a nemi taimakon al'umma.
Kotun tarayya da ke zamanta a Abuja ta amince da bukatar hukumar tsaro ta DIA na ci gaba da tsare shugaban Miyetti Allah, Bello Bodejo bisa zargin ta'addanci.
Sojojin Najeriya sun kashe wasu manya manyan shugabannin ‘yan bindiga da suka hada da Halilu Sububu a karkashin gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a shekarar 2024.
Yan ta'adda
Samu kari