Yan ta'adda
Yayin da ake ta ce-ce-ku-ce game da zargin shugaban kasar Nijar kan Najeriya, mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya soki Abdourahamane Tchiani kan kalamansa.
Kakakin rundunar sojoji ya tabbatar da cewa dakarun sojojin 'Operation Fansar Yamma' sun kama wata mata mai shekaru 25 kan zargin tana safarar bindigogi ga ƴan fashi
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'adda masu kai hare-hare a sassa daban-daban na kasar nan. Sun hallaka miyagu tare da cafke masu aikata laifuka.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta yi magana kan jirage marasa da matuka da 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP suka fara amfani da su wajen kai hari a fagen daga.
Darektan harkokin yada labarai na hedikwatar tsaro, Manjo Janar Edward Buba ya ce ba bam ya kashe mutane ba. Janar Buba ya ce an yi nasara ba a yi barna sosai ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar cafke wani da ake zargin dan ta'addan Boko Haram ne a jihar Taraba. Dakarun sojojin sun kuma cafke wani jami'in tsaro.
Bayan faruwar iftila'in harin bam da sojoji suka yi, Ƙaramin Ministan Tsaro, Bello Matawalle ya kai ziyarar ta'aziyya ga Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu.
Rahotanni sun tabbatar da cewa yan bindiga sun hallaka Rabaran Tobias Chukwujekwu Okonkwo a jihar Anambra bayan mummunan harin da aka kai masa a jiya Alhamis.
Wata mata ta bayyana yadda iyayenta suka kone kurmus tare da 'yan uwanta bayan harin da jirgin Soji ya kai a Gidan Sama da Runtuwa, Silame, Jihar Sokoto.
Yan ta'adda
Samu kari