Yan ta'adda
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da samun galaba kan miyagu da yan bindiga bayan kisan wani mashahuri mai suna Abubakar da aka fi sani da Mallam.
Babban hafsan sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Olufemi Oluyede ya jihar Borno. Shugaban sojojin ya koma Borno ne domin ci gaba da yakin da ake da 'yan ta'adda.
Bayan korafi Bulama Bukarti, Sheikh Ibrahim Aliyu Kaduna ya caccake shi kan zargin cewa malamai sun yi shiru bayan kisan limami shi a jihar Zamfara.
'Yan ta'addan Boko Haram masu dauke da makamai sun hallaka jami'an tsaro a wani hari da suka kai a jihar Borno. Sojoji sun kashe wasu daga cikin 'yan ta'addan.
Rundunar 'yan sa kai ta CJTF ta kwato bidigar harbo jirgin sama a jihar Borno wajen 'yan ta'addan ISWAP. An kashe 'yan ta'addan uku tare da kwato baburansu a Gwoza.
Gwamnan Bauchi ya damu kan yadda 'yan bindiga suka dawo dajin Alkaleri, inda ya nemi sojoji su kawo karshen lamarin. Gwamnan ya yi Allah wadai da kisan 'yan banga.
Hon. Ahmed Jaha ya ce Boko Haram na amfani da jiragen sama masu sarrafa kansu a Borno. Ya ce sun fi sojoji kayan yaki na zamani. Gagdi ya ce an ƙwace tankoki 40.
Karamin ministan tsaro, Bello Matawalle, ya bayyana cewa an samu nasarar hallaka 'yan ta'adda masu dumbin yawa a karkashin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu.
'Wasu 'yan bindiga sun kai sabon hari jihar Filato tsakar dare a lokacin da mutane ke barci. Sun kashe mutane 6 a karamar hukumar Barikin Ladi, sun jikkata da dama.
Yan ta'adda
Samu kari