Yan ta'adda
'Yan ta'addan Boko Haram sun sake kulla wani sharri kan jami'an tsaro a jihar Ɓorno. Miyagun sun hallaka sojoji guda biyu bayan sun dasa bama-bamai a kan hanya.
Wasu 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa ne sun sace matar wani basarake a jihar Kaduna. An kashe daya daga cikin wandanda suke je ceto matar sarkin a daji.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya nuna damuwarsa kan rikicin Boko Haram. Gwamnan ya ce talauci da jahilci na taka rawa wajen ruruwar da rikicin ke yi.
Wasu mahara da ake zaton 'yan ta'addan Boko Haram ne sun kai hari a kan masu jana'iza a jihar Borno. An kashe mutane 15 tare da kona gidajen mutane da dama.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa wasu ƴan bindiga sun yi ajalin wani limami da suka ce a jihar Zamfara mai suna Malam Sa'idu watanni biyu da suka wuce.
Bam da aka dasa a hanyar Kala-Balge zuwa Gamboru ya hallaka matafiya 26, yayin da wasu uku suka jikkata. Gwamna Zulum ya yi kira da a kara tsaurara tsaro.
Gwamnatin jihar Kaduna ta bayyana cewa DSS sun kama wani jami'i tsaro bisa zargin sayar da makamai ga 'yan bindiga. An kama wasu tarin 'yan bindiga 53.
Wasu 'yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai harin ta'addanci.a jihar Adamawa. Miyagun sun hallaka mafarauta da 'yan sa-kai na CJTF.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci kan matafiya a jihar Zamfara. Tsagerun sun sace fasinjoji tare da kashe direban motar.
Yan ta'adda
Samu kari