Yan ta'adda
'Yan sanda sun kama wani matashi da ya yi wa matar aure yankan rago a jihar Kano. Matashin ya ce shi ya kashe matar da wuka bayan ya shake ta da dankwali.
A labarin nan, za a ji cewa dan kunar bakin wake ya kashe kansa a lokacin da ya so shiga Barikin Abacha, Abuja, ya jikkata wasu a yayin da bam dinsa ya fashe.
'Yan bindiga sun kai hari unguwar Grow Himes da ke Chikakore a Kubwa da ke birnin tarayya Abuja. Sun yi artabu da 'yan sanda kuma sun sace mutane da dama.
Mun sami rahoto cewa jami’an tsaron a sun kama dagacin Guiwa da wasu mutum 13 bisa zargin taimaka wa ‘yan bindiga a karamar hukumar Mashegu a Niger.
Rahoton da muka samu ya tabbatar da cewa yan bindiga sun kai hari cikin masallaci a Unguwar Galadunci da ke karamar hukumar Anka a jihar Zamfara.
Yayin da jihar Katsina ke fama da hare-haren yan bindiga, Sarkin Daura Alhaji Faruq Umar-Faruq ya bayyana abin da ya fi ta’addanci muni saboda illa ga muhalli.
Babban hafsan sojojin kasa , Laftanar Janar Olufemi Oluyede, ya umarci sojoji da su yi mai yiwuwa wajen kawo karshen 'yan ta'adda ba tare da nuna musu tausayi ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP/Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda masu yawa bayan an yi dauki ba dadi.
A wannan labarin, za a ji cewa Amnesty Int’l ta soki shirin mika Hamdiyya Sharif ga ‘yan sanda, tana cewa tana bukatar kulawar likita, ba tsangwama daga gwamnati ba.
Yan ta'adda
Samu kari