Yan ta'adda
Gwamnonin Arewa za su yi taro na musamman kan matsalar tsaro bayan kashe kashe ya yawaita a borno, Yobe, Bauchi, Filato, Benue, Kwara da wasu jihohi.
Wasu daga cikin mutanen da ke zaune a karamar hukumar Talata Mafara a Zamfara sun godewa Bola Tinubu da Bello Matawalle kan kokarin da suke yi kan harkokin tsaro.
Rundunar tsaro a Najeriya ta ce makiyayan kasashen ketare ne ke kai hari a jihohin Benue da Plateau, inda suka shigowa ƙasar ta iyakoki masu rauni.
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru, ya bayyana nasarorin da dakarun sojoji suka samu kan 'yan ta'adda. Ya ce sojoji sun hallaka dubunnan 'yan ta'adda.
Yayin da matsalar tsaro ke kara kamari, shugaban jamiyyar APC, Abdullahi Ganduje, ya bukaci gwamnati ta sauya dabarar tsaro ta hanyar maida dazuka sansanonin sojoji
Majiyoyi sun ce wasu yan bindiga da ake zargin makiyaya ne sun kashe wani jami’in ‘yan sanda da wani mutum a kauyen Ikyac-Gev da ke Makurdi a jihar Benue.
Ministan tsaron Najeriya, Mohammed Badaru Abubakar, ya musanta ikirarin da wasu 'yan majalisa suka yi na cewa makaman 'yan ta'adda sun fi na dakarun sojoji.
Rundunar sojojin Najeriya na ci gaba da samun galaba kan miyagu da yan bindiga bayan kisan wani mashahuri mai suna Abubakar da aka fi sani da Mallam.
Babban hafsan sojojin kasan Najeriya, Laftanar Janar Olufemi Oluyede ya jihar Borno. Shugaban sojojin ya koma Borno ne domin ci gaba da yakin da ake da 'yan ta'adda.
Yan ta'adda
Samu kari