Yan ta'adda
'Yan ta'addan lakurawa sun fara hana noma a wasu yankunan Arewacin Najeriya. Sun hana noma da injuna a Kebbi. Sun bukaci aikin noma da shanu kawai.
Manoma sun shiga mummunan yanayi a jihar Kebbi bayan mayaƙan ƙungiyar Lakurawa sun shiga kauyuka da dama a Augie da ke jihar Kebbi da ke Arewacin Najeriya.
'Yan banga sun kutsa cikin dajin Filato sun fatattaki 'yan bindiga. Yan banga sama da 300 ne suka yi gangamin suka kashe yan bindiga kimamin 80 a dajin.
A labarin nan, za a ji yadda sojojin Najeriya suka fatattaki mayakan Boko Haram da suka kai hari sansaninsu da ke yankin tafkin Chadi bayan sa'o'i.
Mai martaba Tor Tiv, James Ayatse ya yi bayanai a gaban Shugaba Bola Tinubu kan halin da ake ciki a Benue. Ya ce suna fuskantar kisan kare dangi daga 'yan ta'adda.
Majalisar Benue ta zargi jami'an tsaro da kin tabuka abin kirki yayin da 'yan bindiga ke yi wa jama'a kisan gilla. Majalisa ta bukaci mazauna jihar su kare kansu.
Rundunar sojin Najeriya ta kama wani mutum da ke saka kayan soji yana fashi da makami da satar mutane. Sun kai samame wata maboyar 'yan bindiga a Filato
A wannan labarin, za a ji cewa bayan ya sha suka daga 'yan adawa, shugaba Bola Tinubu ya bayyana cewa zai ziyarci mutabeb Binuwai a ranar Laraba.
Sanata Rabiu Kwankwaso, Sheikh Isa Ali Pantami da Abubakar Bukola Saraki sun yi tir da kashe mutane sama da 200 a jihar Benue. Sun bukaci a dauki mataki.
Yan ta'adda
Samu kari