Yan ta'adda
A wannan labarin, za ku ji cewa kwacen waya da hare-haren 'yan daba suna neman wurin zama a Kano, kuma jama'a sun bayyana irin fargabar da suke ciki.
Bayan yada bidiyon jirgi da ake zargin yana sauke makamai ga yan bindiga, rundunar 'yan sanda ta musanta rade-radin kai kayan abinci ga 'yan ta'adda a jihar Kogi.
Majalisar dattawan Najeriya ta nuna damuwa kan karuwar hare-haren 'yan ta'addan Boko Haram. Ta bukaci a kara tura sojoji da kayan aiki jihohin Borno, Yobe.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna takaicinsa kan sababbin hare-haren da 'yan ta'addan Boko Haram suka kai. Ya ce ba zai sare ba.
Yan bindiga dauke da makamai sun kai hari kasuwa a karamar hukumar Wase ta jihar Filato. Sun sace yan kasuwa da kayan abinci da maganai a shaguna.
'Yan bindiga sun kashe bakwai a Benue (Gwer ta Yamma da Buruku). An takaita zirga-zirga a Gwer ta Yamma yayin da wawan wadanda aka kashe a jihar ya kai 166.
Yayin da yan bindiga ke cin karensu ba babbaka a Delta, wasu mazauna jihar sun zargi sarakuna da ‘yan sa-kai da hada kai da makiyaya masu garkuwa da mutane.
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin na kungiyar Boko Haram ne sun kai hari a waninsansanin sojoji da ke jihar Borno. 'Yan ta'addan sun kashe sojoji tare da cafke wasu.
Za ku ji a wannan rahoto cewa yan ta'addan Boko Haram na kwace makaman sojoji da aka sayawa da jami'an tsaro masu yawa, inji Dan majalisar Filato, Yusuf Gadgi.
Yan ta'adda
Samu kari