Yan ta'adda
Mazauna kauyuka 30 a Kaura-Namoda sun gudanar da zanga-zanga a Gusau, suna rokon gwamnati ta kawo karshen ta’addancin da ke halaka rayukansu kullum.
Al'ummomi a Kwara da Neje sun barke da murna kan jin labarin kama shugaban kungiyar ta'addanci ta Mahmuda. Ana rade radin an kama Abubakar Mahmuda kusa da Benin
A labarin nan, za a ji cewa mazauna Zamfara sun shiga tashin hankali bayan wasu ƴan bindiga sun yi awon gaba da basarake jim kaɗan bayan korarsu daga yankin.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a yankin Arewa maso Gabas, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram yayin wani artabu.
Mai fashin baki kan lamuran tsaro, Alhaji Sani Shinkafi ya ce tattaunawar da aka yi da Bello Turji ba ta da amfani, inda ya bayyana ta a matsayin rashin adalci.
Jagoran 'yan ta'adda, Bello Turji ya sanar da ajiye makamai bayan zaman sulhu da aka yi da shi a Zamfara. Sheikh Musa Yusuf Asadus-Sunnah ne ya sanar da haka.
Dakarun sojojin Najeriya masu aikin samar da tsaro a yankin Arewa maso Gabas sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a jihohin Borno da Adamawa.
Babban malamin Musulunci a Kaduna, Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya sake bayyana damuwa kan ta'addanci yana mai jaddada yin sulhu da su Bello Turji.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan Boko Haram/ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun kuma kwato makamai da babura a yayin arangamar.
Yan ta'adda
Samu kari