Yan ta'adda
Sheikh Ahmad Gumi ya ce ƴan bindiga ba sa kai hari babu dalili, yana mai kiran gwamnati da ta nemi sulhu da su domin samun zaman lafiya a Najeriya.
Majalisar Wakilai ta yi Allah-wadai da harin da ’yan bindiga suka kai wa konboyin dan majalisa Jafaru Mohammed Ali a Neja, inda jami’an tsaro suka mutu.
Dan gwagwarmaya, Kwamred Osita Obi ya ce yawancin laifuffuka a jihar Anambra da yankin Kudu maso Gabas ‘yan gida ne ke aikatawa, ba baki daga waje ba.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi martani ga barazanar takwaransa na Amurka, Donald Trump a kan zargin kisan kiristoci.
Kungiyar ISWAP ta mayar da martani ga kalaman Donald Trump, tana kiran shugaban Amurka “makaryaci kuma dan kama-karya” da ke neman ya ta da rikici a Najeriya.
Kungiyar ECOWAS tare da shugabannin addinin Musulunci sun kuduri aniyar hada kai wajen yakar ta’addanci da tsattsauran ra’ayi a yankin yammacin Afirka.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar tsaron farin kaya ta DSS ta bayyana abubuwan da suka jawo tsaiko wajen shari'ar yan ta'addan Ansaru da ke hannun hukuma.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban Amurka, Donald Trump ya sake aiko sako ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a kan zargin kisan kiristoci a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda gwamnatin jihar Kaduna ta sanar da cewa tana kokarin kawo zaman lafiya ta hanyar tattaunawa da amfani da karfin bindiga ba.
Yan ta'adda
Samu kari