Yan ta'adda
A labarin nan, za a ji yadda gungun ƴan ta'adda su ka dawo aiki gadan-gadan, inda suke lashe mutane kamar kiyashi a sassan Katsina bayan jama'a sun fara samun sauƙi.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno. Sojojin sun samu nasarar ne bayan sun yi artabu da miyagun a cikin daji.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya yi magana kan labaran da ke cewa 'yan ta'adda sun karbe ikon wata karamar hukuma. Ya ce sam ba haka lamarin yake ba.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan Boko Haram a Borno. Sojojin sun hallaka miyagu tare da kwato kayayyaki masu yawa a hannunsu.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa an samu nasarori sosai a gwamnatin Shugaba Bola Tinubu kan tsaro.
Sojojin Najeriya sun kama ɗan ta’addan da ya shigo daga Nijar, sun kashe wasu miyagu da ceto mutanen da aka sace. Sojoji sun dakile safarar makamai a jihohi da dama.
Kungiyar ZGGF ta bukaci Gwamna Dauda Lawal ya sauka daga mulki bayan 'yan bindiga sun kashe mutane 35 duk da an biya kudin fansa na Naira miliyan 50 a Zamfara.
'Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun yi wa mutum 38 yankan rago bayan sace su a jihar Zamfara. An sace mutanen ne a karamar hukumar Kaura Namoda.
Rundunar sojojin saman Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun samu nasarar hallaka kwamandoji da mayakan kungiyar ISWAP bayan sun kai musu hari a Borno.
Yan ta'adda
Samu kari