Yan ta'adda
Ana ta mayar da martani kan maganar tattaunawa da Bello Turji tsakanin malamai yayin daMurtala Bello Asada ya mayar da martani ga Sheikh Adam Muhammad Albaniy.
A labarin nan, za a ji cewa jama'a a jihar Sakkwato sun shiga firgici a lokacin da 'yan ta'adda su ka bude wuta a kan wasu masallata da su na sallar Asuba.
Majiyoyi sun ce karamar hukumar Safana a jihar Katsina ta kulla yarjejeniyar sulhu da ‘yan bindiga, kamar Jibia, Batsari, da Danmusa, domin zaman lafiya.
Yayin da ake ci gaba da yaki da ta'addanci a Najeriya, Sojoj sun gano gawarwakin fiye da 60 bayan luguden wuta kan ‘yan bindiga a Zamfara da ke Arewa maso Yamma.
Boko Haram ta kai kazamin hari Borno, inda ta kashe sojoji, sace ɗaliba, ƙone gidaje, shaguna da motoci wanda ya tilasta mazauna Kirawa tsere wa zuwa Kamaru.
Sanata Diket Plang ya zargi kungiyoyin waje da daukar nauyin hare-haren Bokkos, inda ya bukaci jami'an tsaro su tsaurara sa ido a kan iyakokin jihar Filato.
Wasu 'yan ta'adda na kungiyar ta'addanci ta ISWAP sun yi aika-aika bayan sun wani hari a Borno. Magakan kungiyar sun hallaka wani shugaban kungiyar mafarauta.
Sojojin sama da na kasa sun kashe fiye da ’yan bindiga 100 a Zamfara tare da lalata babura, yayin da Operation FANSAN YANMA ke ci gaba da fatattakar su.
Rahotanni sun tabbatar mana da cewa rikicin da ya barke tsakanin Dogo Gide da Kachalla Alti a Tsafe, Zamfara, ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyu da sace wasu shida
Yan ta'adda
Samu kari