Yan ta'adda
Yaran dan ta'adda, Bello Turji sun kai hare hare jihar Sokoto. Sun kashe mutane da dama tare da sace wasu. Sojoji sujn ce har yanzu suna neman Turji ido rufe.
Mai ba shugaban kasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa an kama manyan shugabannin kungiyar Ansaru da suka jagoranci harin gidan yarin Kuje.
Wasu manoma a jihar Katsina sun koma gonaki cikin kwanciyar hankali, inda wasu suka ce shekaru da dama basu yi noma ba amma yanzu rayuwa ta sauya.
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Malam Nuhu Ribadu, ya sanar da cewa jami'an tsaro sun samu nasarar cafke shugaban kungiyar 'yan ta'addan, Ansaru.
Rahotannin da muke samu sun tabbatar da cewa wasu yan bindiga sun sace Alhaji Adamu, mai taimaka wa tsohon gwamna Tanko Almakura, daga gidansa a birnin Lafia.
Sheikh Musa Yusuf Assadus Sunnah ya kalubalanci wasu malamai kan zargin da ake yi masa na zama da Bello Turji, inda ya ce yana aikin ne don maslahar al’umma ne.
Gwamnatin Katsina ta ce kashi 87% na kananan hukumomi sun samu tsaro, sai Faskari, Kankara da Matazu da ke cikin matsananciyar barazanar ’yan bindiga.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya nanata cewa gwamnatinsa ba ba zai taba yin sulhu ’yan bindiga ba tare da alkawarin gyara hanyoyi da inganta tsaro a jihar.
Yan bindiga sun tashi hankulan jama'ar wani yanki a jihar Kwara bayan miyagun sun kai wani hari a gidan Sarki inda suka sace ƴaƴansa guda uku yayin farmakin.
Yan ta'adda
Samu kari