Yan ta'adda
Dan majalisar wakilai, Hon. Alhassan Ado Doguwa ya nemi a rufe majalisar wakilai sabida yadda ake zubar da jini a fadin Najeriya sakamakon rashin tsaro.
'Yan majalisar wakilai sun yi muhawara game da karuwar hare-haren 'yan bindiga a fadin Najeriya. Sun bukaci kare iyakokin bayan kai hare-hare 24,000 a shekara.
Rahotanni sun tabbatar da kama fitaccen dillalin makamai ga ’yan bindiga da ake kira “Gwandara 01”, bayan sahihin bayanan leƙen asiri a Bwari da ke Abuja.
An ceto ɗalibai mata guda 25 da aka sace daga makarantar mata da ke Maga da ke jihar Kebbi a Arewa maso Yammacin Najeriya bayan wasu biyu sun kubutua tun farko.
An shiga fargaba a Malumfashi bayan wani jami'in CJTF ya harbe Alhaji Ibrahim Nagode, mahaifin wani jagoran ’yan bindiga, har lahira. An ce DSS ta kama jami'an.
'Yan ta'addan kungiyar ISWAP da suka yi garkuwa da wasu 'yan mata a jihar Borno sun bukaci a ba su miliyoyi kafin su bar su, su shaki iskar 'yanci.
Majiyoyi sun nuna hare-haren ’yan bindiga sun shafi aƙalla dalibai 2,496 cikin shekaru 11 a Najeriya tare da jawo tashe-tashen hankula musamman a Arewa.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spirirual, Primate Elijah Babatunde Ayodele, ya fito ya gayawa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu gaskiya kan rashin tsaro.
Fitacen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi ya bayyana cewa mazauna Kaduna sun fara ganin amfanin sulhu da 'yan ta'adda da gwamnati ke yi.
Yan ta'adda
Samu kari