Yan ta'adda
A labarin nan, za a ji cewa bayan rahoton da DSS ta fitar, gwamnatocin Ondo da Kogi sun tashi haikan domin kare harin yan ta'addan ISWAP a sassan jihohin.
Babban hafsan tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa, ya bayyana cewa nan da wani lokaci kadan za a kawo karshen ayyukan 'yan bindiga da 'yan Lakurawa.
Dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe dan ta'adda, Abu AK a jihar Zamfara. An kashe dan ta'addan ne yayin da ya shiga cin kasuwa a karamar hukumar Tsafe.
A labarin nan, za a ji cewa wasu ma'aikatan hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) sun fada hannub miyagun 'yan ta'adda a hanyar zuwa Anambra.
A labarin nan, za a ji cewa lauyan gwamnati, Mohammed Abubakar ya sanar da kotu cewa ba zai samu daman halartar zaman kotun shari'ar mayakan Ansaru ba.
Hukumar DSS ta gargadi sojojin Najeriya cewa kungiyar ISWAP na shirin kai hari a Ondo da Kogi, yayin da ‘yan sanda suka fara haɗin gwiwar tsaro da al’umma.
Jagoran 'yan ta'adda, Bello Turji ya saki sama da mutum 100 a kokarin kawo zaman lafiya a Najeriya. Ana kokarin sulhu da Turji domin daina kai hare hare Zamfara.
Ana fargabar Boko Haram ta kashe kwamandan bataliyar soji ta 202, sojoji biyar da ’yan CJTF uku a Kashimiri, Borno; sojoji na ci gaba da aikin kakkabe miyagun.
A garin Dyom, da ke karamar hukumar Ukum a jihar Benue, wasu makiyaya dauke da makamai da ‘yan bindiga sun mamaye gonaki da gidaje a yankin. Sun hana mutane fita.
Yan ta'adda
Samu kari