Yan ta'adda
A labarin nan, za a ji cewa maharan ISWAP sun kai farmaki a kan jami'an yan sanda da ke aiki a Geidam, inda suka kona motoci tare da awon gaba da wata guda daya.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarci karamin ministan tsaron kasa Bello Matawalle ya koma Kebbi domin sa ido kan batun sace dalibai mata 24 a Maga.
Lauyan gwamnatin tarayya a shari'ar zargin aikata da ake yi wa jagoran kungiyar 'yan aware ta IPOB. Gwamnati ta bukaci a yanke masa hukuncin kisa.
Wani mutumi ya tayar da rigima cikin jirgin ƙasa inda ya zargi matasan ƙwallon Najeriya da wakiltar abin da ya kira gwamnati ko ƙungiyar yan ta’adda.
Ministan yada labarai ya ce shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya himmatu wajen magance matsalar tsaro. Mohammed Idris ya fadi haka ne bayan hare hare.
'Yan bindiga sun farmaki sojojin Najeriya a wani harin kwanton bauna da suka yi wa dakarun a dajin Danko Wasagu da ke jihar Kebbi. Sojojin sun je ceto dalibai ne.
Matar shugaban kasa, Oluremi Tinubu ta yi magana kan daliiban GGCSS Maga da aka sace a jihar Kebbi. Ta bayyana cewa ta yi matukar takaici kan sace daliban.
'Yan bindiga sun bude wuta kan mai uwa da wabi a harin da suka kai cocin Kwara. 'Yan bindigar sun kashe fasto, kuma sun sace masu ibada masu yawa a yayin harin.
Ministan Harkokin Kasashen Waje, Yusuf Tuggar, ya ce har yanzu Najeriya na fama da tasirin rikicin da ya biyo bayan kisan Gaddafi wanda ya ƙara yawaitar makamai.
Yan ta'adda
Samu kari