Yan ta'adda
Jirgin yaki marar matuƙi na Rundunar Sojojin Saman ya faɗi a dajin Zangata da ke karamar hukumar Kontagora da ke Jihar Niger, bayan rasa sadarwa.
'Yan bindiga sun kashe mutum 8 a ƙaramar hukumar Shanga, jihar Kebbi; ƴan sanda sun tabbatar da kisan mutane a Kaiwa da Gebbe yayin da aka fara farautar miyagun.
‘Yan bindiga sun kai hari inda suka sace Sarkin Aafin, Oba Simeon Olaonipekun, tare da ɗansa Olaolu bayan kai farmaki fadar sa a Ifelodun, Jihar Kwara.
Gwamnan Katsina, Dikko Radda, ya ce zaman lafiya na dawowa a wasu kananan hukumomi da ‘yan bindiga suka addaba, yana sa ran 2026 za ta fi armashi.
Dakarun Najeriya sun hallaka 'yan ta'addan Boko Haram bayan kai musu farmaki a dajin Sambisa. Sojoji sun yi musayar wuta kafin su kashe 'yan ta'addan.
Rundunar 'yan sandan jihar Ondo ta tabbatar da harin da wasu 'yan bindiga suka kai wani ofishin 'yan sanda a jihar Ondo. Maharan sun kona ofishin kurmus.
Gwamnan Bauchi, Sanata Bala Mohammed, ya musanta zargin ta’addanci, yana cewa bai da alaƙa da ‘yan ta’adda kuma bai taɓa goyon bayan aikata laifi ba.
Rundunar Sojin Sama ta Najeriya (NAF) ta ƙaddamar da hare-haren sama masu ƙarfi a Zamfara, lamarin da ya tarwatsa manyan sansanonin ‘yan bindiga.
Dakarun Operation Hadin Kai sun cafke wani da ake zargin ɗan kunar bakin wake na Boko Haram a Yobe, wanda ya amsa karɓar ₦70,000 zuwa ₦100,000 kan kowane hari.
Yan ta'adda
Samu kari