Yan ta'adda
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojojin kasar nan ta yi asarar Janarori kimanin 500 daga zamanin Muhammadu Buhari zuwa na Bola Ahmed Tinubu.
Fasto Ezekiel Dachomo daga jihar Plateau ya ce idan an sace shi, kada a biya fansa, yana mai cewa jinin sa zai haifar da yaki na ’yantar da Kiristoci.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya nuna damuwa kan yadda 'yan ta'addan Boko Haram ke kai hare-hare. Ya bukaci a gaggauta daukar mataki.
'Yan bindiga sun saki mutum 19 da suka yi garkuwa da su a Katsina, bayan tattaunawar zaman lafiya karkashin shirin 'Operation Safe Corridor' a Katsina.
Sojan Najeriya ya rasa ransa bayan bin wani da ya kai musu hari da sanda a kauyen Twatagi, karamar hukumar Patigi, Jihar Kwara inda aka tsinci gawarsa.
Dakarun sojin Najeriya sun kai samame wurare da dama, inda suka yi nasarar kama jagoran dan ta'adda, Babawo Badoo. An kama wasu mutum 19 a yankin Bassa.
Wasu mutanen Kano da ke zaune a karamar hukumar Shanono sun koka kan hare haren 'yan bindiga da suke shigo musu daga Katsina. Sun nemi agajin Abba da Tinubu.
DSS ta kama masu safarar makamai uku a Kaduna, ta kwato AK-47 da alburusai sama da 200. Gwamna Uba Sani ya yaba, ya ce babu mafaka ga masu laifi.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun hadin gwiwa a kasar nan sun yi nasarar kawar da yan ta'adda 50 tare da jikkata akalla 70 yayin hare-hare a Borno da Yobe.
Yan ta'adda
Samu kari