Yan ta'adda
Sojoji sun kama wani mai safarar makamai a Taraba tare da AK-47 da harsasai 53, yayin da rundunar soji ta ce za ta ci gaba da murkushe masu laifi da inganta tsaro.
Gwamnan jihar Neja, Umaru Bago ya nemi a kafa sansanonin soja a iyakokin jihar Neja domin hana 'yan bindiga shiga jihar. Ya ce zai ba da matasa 25,000 su shiga soja.
Fadar shugaban kasa ta ce rikicin Arewa ta Tsakiya ya samo asali daga mallakar ƙasa, ta’addanci da satar ma’adinai, yayin da Tinubu ke ƙarfafa zaman lafiya.
Bayan matsin lamba a Katsina, rashin matakan tsaro mai karfi a Kano da sulhu da 'yan ta'adda na cikin dalilai 3 da ke sa 'yan bindiga kara kaimi wajen kai hari Kano.
‘Yan bindiga sun sace daraktoci shida na ma’aikatar tsaron ƙasa yayin da suke tafiya daga Lagos zuwa Abuja domin jarabawar karin matsayin aikinsu.
‘Yan bindiga sun tare fasinjoji a hanyar Ayere–Kabba, jihar Kogi, inda suka kashe mutum ɗaya, suka sace wasu, yayin da gwamnati ke cewa tsaro ya inganta da 81%.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Ministan Cikin Gida, Janar Abdulrahman Dambazau mai ritaya ya fadi girman matsalar tsaro a yankunan Arewacin Najeriya.
Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, Babachri Lawal ya ce zargin da shugaban Amurka, Donald Trump ya yi na kisan kiristoci a Najeriya ba karya ba ne.
Dakarun sojojin saman Najeriya sun kai hare-hare kan 'yan ta'adda a wasu jihohin Arewacin Najeriya. Sojojin sun yi nasarar hallaka 'yan ta'adda da dama a hare-haren.
Yan ta'adda
Samu kari