Yan ta'adda
An kashe matar aure a Amoso Eddah tana dauke da tsohon juna-biyu. Mai ba Gwamnan Ebonyi shawara ya ce ‘dan takaran Jam’iyyar APC da mutanensa suka yi aika-aikar
Dakarun sojin Najeriya tare da hadin guiwar jami'an farar hula sun yi nasarar halaka 'yan Boko Haram hudu tare da tarwatsa sansanoni 6 sabbi na Mafa a Borno.
Wani mai gidan saukar baki ya shiga hannun ‘yan bindiga yayin da je yin aiki a gonarsa. Wanna n lamari ya sa mutanen kauye sun fusata, suna neman taimakon.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara sun yi nasarar ceto fasinjoji 15 da ‘yan ta’adda suka sace tare da shiga da su cikin dajika. Mutum bakwai ne manyan maza.
Rundunar ‘yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da halaka wani ‘Dan bindiga tare da kama wasu shida da ake zargi. Suna daga cikin yaran Bello Turji da Kachalla.
'Yan bindiga sun tare a wani dajin jihar Bauchi, inda suke sace mutane suna yin karbar kudin fansa. An kuma kama wasu da ake zargi da yin garkuwa da mutum hudu.
Wasu miyagun ‘yan bindiga sun kai farmaki kan matafiya a babbar hanyar Lokoja zuwa Obajana inda suka harbi wani fitaccen ‘dan jarida. An garzaya dasu asibiti.
Dakarun rundunar sojojin sama sun yi gagarumin nasara a kan mayakan Boko Haram inda suka kashe kwamandoji uku da mayaka 30 tare da jikkata wasu 40 a Borno.
Wani rahotan jaridar Vanguard ya hakaito abubuwan da suka faru na tashin-tashina da rashin tabbas a wannan shekarar ta 2022 ta muke daf da bankwana da ita.
Yan ta'adda
Samu kari