Yan ta'adda
Rundunar yan sandan jihar Adamawa ta tabbatar da kama yan daba da aka fi sani da yan shila a jihar. Mata biyu na daga cikin wadanda rundunar ta cafke
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto wata daga cikin 'yan matan Chibok da ke tsare a hannun Boko Haram. Dalibar ta shafe shekara 10 a tsare.
'Yan ta'adda sun tsiri dabi'ar shiga makarantu suna yin awon gaba da dalibai a Najeriya. Daga shekarar 2014 zuwa 2024 'yan ta'adda sun sace dalibai sau 11.
Taron dai na da nufin bunkasa karfin gwamnoni wajen yaki da tashe-tashen hankula da samar da zaman lafiya a fadin Najeriya ta hanyar tattaunawa da kuma hadin gwiwa.
Miyagun 'yan bindiga sun kai sabon harin ta'addanci a wasu kauyukan jihar Kaduna inda suka hallaka mutum uku. Sun kuma yi awon gaba da wasu mutum bakwai.
Daraktan hulda da jama’a na rundunar soji, Manjo Janar Onyema Nwachukwu ya ce dakarunsu na samun nasara a yaki da 'yan bindiga da masu tayar da kayar baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sha alwashin magance tsaro daga jihar ga kauyukan da suka fi matsalar tsaro a jihar. Gwamna Radda ya ce za su dakile tsaron
Gidauniyar Murtala Muhammad Foundation (MMF) ta fitar da rahito kan yadda 'yan matan Chibok da aka sako suka dawo da yara 34, wasu daga cikin iyayensu sun rasu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu gagarumar nasara kan 'yan ta'addan da ke kai hare-hare a jihar Zamfara. Sojojin sun kashe mutum 12 tare da kwato makamai.
Yan ta'adda
Samu kari