Yan ta'adda
A wannan labarin, al'ummar Sakkwato sun kara fada wa cikin zullumi biyo bayan yadda yan ta'adda daga kasashen ketare ke yin tururuwa zuwa jihar da mulkarsu.
Gwamnan jihar Katsina ya sake shirin fuskantar yan ta'adda irinsu Bello Turji wajen daukar yan sa kai. An ware kudi N1.5bn domin daukar yan sa kai a Katsina.
A yayin da jam'iyyar APC ta zargi gwamnatin PDP mai mulki a Zamfara da gaza kawo karshen ta'addanci, ita ma gwamnatin jihar ta yiwa APC zazzafan martani.
Matasan garin Moriki da Bello Turji ya ce zai kashe sun tsere cikin dare. Dan ta'addar ya ce zai kashe su ne idan ba a kawo masa kudi N30m daga garin Moriki ba.
A martaninsa a shugaban 'yan ta'adda, Bello Turji, Bulama Bukarti ya yi nuni da cewa Turji ya dage da fitar da bidiyo kwanan nan saboda wasu manyan dalilai guda uku.
A wannan labarin, rundunar 'yan sandan Oyo ta bayyana cewa an yi nasarar ceto jigo a jam'iyyar PDP, Benedick Akika bayan kwanaki a hannun yan bindiga.
Yan banda sun kama tarin harsahi ana shirin mika su yan yan bindiga masu garkuwa da mutane. Ana zargin cewa za a yi amfani da kayan yakin ne domin kai hare hare.
Jami'an tsaron Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda mutum 12 a wani musayar wuta a Neja. 'Yan ta'addan sun kawo hari ne lokacin da suka gamu da ajalinsu.
Bulama Bukarti ya kalubalanci Bello Turji bayan ya gargade shi a wani bidiyo inda ya ce a baya shugaban Boko Haram, Abubakar Shekau ya yi masa barazana irin haka.
Yan ta'adda
Samu kari