Yan ta'adda
Rahotanni sun bayyana cewa masu zanga zanga sun farmaki ofishin hukumar KASTLEA da ke jihar Kaduna inda suka cinna masa wuta tare da wawushe dukiyar jama'a.
Rundunar 'yan sandan jihar Borno ta sanar da sanya dokar hana fita ta awanni 24 a fadin jihar biyo bayan fashewar bam a wata kasuwa. Gwamna Zulum ya ba da umarnin.
Ibrahim Ayuba Isa, wanda ya ke dan jarida ne a Kano da ke daukar rahoto kan zanga zanga ga gidan talabijin din TVC ya shaidawa Legit cewa da kyar ya tsira.
Gwamnonin Arewa ta yamma sun shirya taron zaman lafiya a Kaduna domin ba kwamishinonin tsaro horo kan yaki da yan bindiga. Gwamnan Kaduna ya kaddamar da taron.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa masu zanga-zanga su guji zuwa gidajen gyaran hali da tarbiyya domin hana kokarin ba wa masu laifi damar tserewa da daga gidan.
Gwamnatin jihar Sokoto ta raba tallafi Naira Miliyan 10 da tirelolin abinci ga mazauna karamar hukumar Isa da rashin tsaro ya hana su sakewa domin rage radadin.
NSCDC ta ce za ta tura jami'anta 30,000 zuwa ga jihohin Najeriya bayan ta gano wani shirin 'yan ta'adda na lalata kadarorin gwamnati a lokacin zanga-zanga.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka mayakan kungiyar ta'addanci ta Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun hallaka 'yan ta'adda takwas.
Gwamnan Binuwai, Hyacinth Alia ya zargi wasu 'yan siyasa da ke zaune a babban birnin tarayya Abuja ne su ke daukar nauyin ta'addanci da ke jawo asarar rayuka.
Yan ta'adda
Samu kari