Yan ta'adda
Rahotanni sun nuna cewa 'yan bindiga sun yi wa jami'an tsaron jihar Zamfara kwanton bauna a karamar hukumar Maradun. Sun hallaka jami'ai guda uku.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a karamar hukumar Makarfi ta jihar Kaduna inda suka hallaka wani Dagaci tare da bankawa gidansa wuta.
Rahotanni sun nuna cewa wasu da ake kyautata zaton ‘yan ta’addan Boko Haram ne da suka tuba sun kona shingayen binciken kwakwaf na hukumar NDLEA da kwastam a Borno.
ACP Olumuyiwa Adejobi, a wata zantawa da manema labarai a jihar Kaduna, ya ce an kama Ibrahim Mandi, wanda ake zargin ya kitsa harin jirgin kasan Abuja-Kaduna.
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta sanar da adadin 'yan ta'addan da sojoji suka hallaka a cikin watan Afirilu tare da adadin mutanen da aka ceto wadanda aka sace.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun yi wa jami'an 'yan sa-kai na CJTF kwanton bauna a jihar Sokoto. Miyagun sun hallaka jami'ai tara tare da raunata wasu da dama.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin galaba kan 'yan ta'adda a jihohin Katsina da Plateau. Sojojin sun sheke dan ta'adda tare da ceto mutum biyu.
Rundunar yan sanda a Kaduna sun kama wani Aminu Garba bisa zargin satar wata yar shekaru 10 sannan ya rufe ta a cikin firinji. Ana binciken lamarin
Kasa da mako daya da 'yan bindiga suka kai hari yankin Dutse da ke Bwari, babban birnin tarayya Abuja, 'yan bindigar sun sake kai wani sabon harin a daren Talata.
Yan ta'adda
Samu kari