Yan ta'adda
Hedkwatar tsaro ta kasa (DHQ) ta yi martani kan zargin da gwamnan jihar Katsina ya yi na cewa jami'an tsaro na hada baki da 'yan bindiga. Ta bukaci ya kawo hujja.
'Yan ta'addan ISWAP sun aikata wani sabon aikin ta'addanci a jihar Borno bayan sun hallaka wani babban jami'in 'yan sanda bayan sun yi masa kwanton bauna.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda bayan sun yi arangama da su a jihar Kaduna. Dakarun sojojin sun kuma kwato masu yawa.
Wasu gungun 'yan bindiga haye a kan babura sun kaddamar da mummunan hari kan mutanen kauyen Zurak da ke jihar Plateau a jiya Litinin, an kashe mutane 40.
Yan bindiga sun kai hare hare a yankunan Roro, Unguwan Usman, Rumace da Bassa a karamar hukumar Shiroro. Hakan ya tilastawa mutane da dama gudu daga gidajensu.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana kaduwa kan harin da Shafi’u Abubakar ya kai kan masallata a garin Gadan dake Kano.
Harin da wani mutum ya kai a masallaci ranar Laraba ha haifar da marayu 100 da zawarawa 13 a halin yanzu duk da cewa ana cigaba da samun karin wadanda suka mutu.
Rahoto ya bayyana yadda sojoji suka ceto wasu mutanen da aka sace tsawon shekaru 10 da suka wuce a cikin dajin Sambisa da ke jihar Borno a Arewacin Najeriya.
Gwamnatin Katsina ya koka kan yadda ya ce 'yan bindiga sun sauya salon da suke amfani da shi wajen kai hare-hare a kauyukan jihar, duk da an rage ta'addancin su.
Yan ta'adda
Samu kari