Yan ta'adda
Sojojin Najeriya sun harbe jagoran yan ta'adda da ake kira da Mai Hijabi a jihar Jigawa. Haka zalika sojojin Najeriya sun kashe miyagu da yan bindiga a jihohi.
Karamin Ministan Tsaro, Bello Mohammed Matawalle, ya bayyana cewa dakarun tsaron kasar nan ba za su saurarawa yan ta’adda da masu taimaka masu ba.
Sojojin Najeriya sun kama manyan yan bindiga uku da suka fitini al'umma a jihohin Taraba da Filato tsawon shekaru. An kama wanda yake musu safarar makamai.
Kungiyar MURIC ta kare Sanata Shehu Buba da ke wakiltar Bauchi ta Kudu kan zargin daukar nauyin ta'addanci inda ta yi Allah wadai da kazafin da aka yi masa.
An kama matasa uku da suka kashe mai gidansu a Kano ta hanyar caccaka masa wuka bayan sun saka masa guba a abinci. Matasan sun kona gawar mai gidansu.
A wannan labarin, Sanata Ali Ndume ya bayyana ainihin abin da ya faru kan labarin da ake yadawa na cewa yan kungiyar Boko Haram sun kai masa hari.
Yan ta'addar Boko Haram da suka tuba ana ba su horo domin taimakon sojoji da bayanai sun tsere da makamai, suna barazanar kai hare hare kan al'umma.
Ministan tsaro, Bello Matawalle ya ce za su canza salon yaki da yan bindiga wajen hana yan ta'adda yawo a jihohin Arewa. Matawalle zai ziyarci jihohin Arewa uku.
Tun bayan kara tabarbarewar tsaro a Najeriya musamman a Arewacin kasar ake zargin wasu da hannu a harkokin ta'addanci da suka musanta lamarin a lokuta da dama.
Yan ta'adda
Samu kari