Yan ta'adda
Sanata Ali Ndume ya bukaci sojojin Najeriya da su kawo karshen 'yan ta'addan Boko Haram wadanda suke boye a dajin Sambisa da tsaunin Mandara a jihar Borno.
Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya jajantawa al'ummar jihar Yobe kan mummunan hari da yan ta'adda suka kai wanda ya yi sanadin mutuwar mutane da dama.
A wannan labarin, wasu miyagu da ake kyautata zaton masu garkuwa sun sace jigo a jam'iyyar PDP a jihar Oyo, Cif Benedict Akika har gidansa da ke Lagelu.
A wannan rahoton, za ku ji cewa Bidiyo wasu matasan sojoji guda uku ya dauki hankalin jama'a bayan an jiyo su suna gargadin kasungurmin dan ta'adda, Bello Turji.
Kungiyar gwamnonin Arewacin Najeriya ta yi Allah wadai da harin da 'yan ta'adda suka kai a jihar Yobe wanda ya yi sanadiyyar hallaka rayukan mutane masu yawa.
A wannan labarin, gwamnatin tarayya ta bayyana takaicin harin yan kungiyar ISWAP da ya salwantar da rayukan mazauna Mafa, a karamar Tarmuwa a jihar Yobe.
Rahotanni sun bayyana cewa 'yan bindiga sun kashe kimanin mutane 6 tare da jikkata wani mutum daya a sabon harin da suka kai wani kauyen Bakkos da ke jihar Filato.
A wannan labarin za ku ji cewa gwamnatin tarayya ta bayyana cewa za a samu sauƙin ayyukan ta'addanci da ya addabi Arewacin Najeriya bayan umarnin shugaba Tinubu.
Ayyukan yan ta'adda ya yi kamari a yankin Arewacin kasar nan, inda aka aka sace mutane akalla 7568 a cikin shekara daya kawai, lamarin da ya sa aka fara ramawa.
Yan ta'adda
Samu kari