Yan ta'adda
Bayan shafe shekaru a tsare, shugaban haramtacciyar kungiyar IPOB, Nnamdi Kanu ya zubar da makaman yaki inda ya bayyana cewa a shirye ya ke ya tattauna da gwamnati.
Rundunar 'yan sanda a jihar Yobe ta sanar da kama babban dan ta'adda mai suna Haruna Muhammad da ya shahara da kiran mutane yana musu barazanar kisa.
Shehun Borno (Dr) Abubakar Umar-Ibn Garbai Al-Amin El-Kanemi ya bukaci jami'an tsaro su kara kokari wajen yaki da Boko Haram domin kwato wuraren da suke rike dasu.
Amurka ta janye sojojinta da suka kafa sansani a Nijar domin yakar ta'addanci biyo bayan wa'adin da sojojin da suka yiwa Muhammad Bazoum juyin mulki suka bayar.
Rahoton da muke samu daga jihar Kaduna ya bayyana yadda aka kai ga hallaka wani kasurgumin dan bindigan da ya addabi jama'a a jihar Kaduna da ke Arewacin kasar.
Yayin da ake ci gaba da bikin sallah, wasu tsagerun 'yan bindiga sun hallaka wasu mutane a jihar Sokoto da basu ji ba basu gani ba daren Lahadi kamar yadda ya zo.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Whirl Punch, sun samu nasarar hallaka 'yan ta'adda guda shida yayin wani artabu da suka yi a jihar Kaduna.
Wata kungiya mai zaman kanta ta bukaci shugaban kasa Bola Tinubu ya sanya wa'adi ga shugabannin tsaro kan magance matsalar tsaro a Najeriya baki daya.
Rundunar ‘yan sandan kasar nan ta bayyana samun nasara kan wasu miyagu da ke taimakawa ‘yan ta’adda su na muzgunawa al’umaar kasar nan a babban birnin tarayya Abuja.
Yan ta'adda
Samu kari