Yan ta'adda
'Yan banga da mafarauta sun kashe ‘yan bindiga yayin wani artabu a dajin Achido, sun kuma ceto mutane 14, ciki har da Abdullahi da aka sace makonnin baya.
Ire iren ta'addancin da Lakurawa ke yi a Sokoto sun hada da hana aske gemu, jin waka, kama ma'aikata da kai hare hare kan jami'an tsaro. Suna Sokoto da Kebbi.
Miyagun 'yan ta'adda sun yi ta'asi a jihar Neja bayan sun hallaka mutane takwas a wani hari da suka kai. Daga cikin mutanen da aka kashe har da wasu mata.
Rundunar tsaro ta tabbatar da cewa wasu yan bindiga da dama sun nuna sha'awar ajiye makamansu musamman a Arewa ta Tsakiya bayan shan wuta daga sojoji.
Rundunar yan sanda ta tabbatar da samuwar yan ta'addar Lakurawa a jihar Sokoto. Miyagu Lakurawa suna da tarin makamai kuma suna da alaka da addini.
Kungiyar mazauna yankin Birnin Gwari da iyakar jihar Niger (BG-NI CUPD) sun nuna damuwa kan babban rashin da aka yi na hafsan sojoji, Laftanar-janar Taoreed Lagbaja.
Yan sanda sun yi nasarar hallaka yan bindiga da suka fitini mutane a jihar Delta. Yan sanda sun kashe yan bindigar ne bayan sun gwabza faɗa da musayar wuta.
Wasu 'yan bindiga sun datse kan manoma 6 tare da yin awon gaba da kawunan yayin da suka kashe mutane 10 a harin da suka kai jihar Neja. An ce an sace Indiyawa.
Mutane karamar hukumar Etsako ta Gabas a jihar Edo sun ce kullum yan bindiga sai sun kashe mutane a garin. Yan bindiga na kashe mutane kamar dabbobi a yankin.
Yan ta'adda
Samu kari